Maryammgn's Reading List
21 stories
KUSKUREN SO  by Feedohm
Feedohm
  • WpView
    Reads 13,280
  • WpVote
    Votes 561
  • WpPart
    Parts 45
Hmm
Ruupah by khadeejahabdou
khadeejahabdou
  • WpView
    Reads 3,598
  • WpVote
    Votes 181
  • WpPart
    Parts 15
A story about a girl living with her Grandmother,just go through in and read
🤫SAINA AURI MIJIN 'YATA (TA CIKINA)🤫 by UMMU_DILSHAD
UMMU_DILSHAD
  • WpView
    Reads 4,177
  • WpVote
    Votes 135
  • WpPart
    Parts 13
HAJIYA RAHMATU TA DAKA TSALLE TACE SAITA AURI MIJIN 'YARTA HAJARA WACCE TA RASU BAYAN AURENTA DA UBAIDULLAH WATA UKU DA SUKA WUCE, SHIN AUREN SURUKA ZAIYIWU KUWA DA SURIKI.....SHIN A MUSULUMCI MA HAKAN HALAL NE KO HARAMUN?....... MENENE MA DALILIN CEWA ZATA AURESHI DIN, KUNA GANIN SHIMA ZAI AMINCE YA AURI MAMAR MATARSHI KUWA.......WANNAN HADIN KWAMA CHALAR TAYA ZA'A FARA?.........DUK AMSOSHIN SUNA NAN A CIKIN WANNAN BOOK ME SUNA "SAINA AURI MIJIN 'YATA (TA CIKINA). FANS DINA MASU KAUNATA NE KADAI ZASU KARANTA WANNAN BOOK DIN DAGA FARKO HAR KARSHE TA HANYAR BIYAN SUPPORTING FEE 200 NAIRA ONLY, DA ZARAR FREE PAGES SUN KARE KUNA IYA NEMANA TA WANNAN NUMBERS DIN DOMIN SANIN YADDA ZASU BIYA..... 08036542610 07013872581 KUNEMENI TA WATSAPP. SAINA JIKU.
LAIFINSU WAYE? by fareedathusainmsheli
fareedathusainmsheli
  • WpView
    Reads 1,046
  • WpVote
    Votes 40
  • WpPart
    Parts 7
LAIFINSU WAYE Labarine daya qunshi tarihin Wata karuwa wacce ta kasance mai Saba ma Allah acikin al'amuranta amma daga baya Allah ya shiryeta sanadiyar yanda duniya ta juya Mata baya kowa ya gujeta ta kasance abar tausayi. Ciwo mai tsanani ya kamata tare da gujewar makusantanta,labari ne mai ban tausayi tare da darussa dayawa!!!!
SAMU YAFI IYAWA by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 216,319
  • WpVote
    Votes 13,058
  • WpPart
    Parts 20
Its all about Abusive marriages ,sex and loyalty.
'Ya Mace (Completed)✅ by Meenarlee
Meenarlee
  • WpView
    Reads 157,582
  • WpVote
    Votes 14,621
  • WpPart
    Parts 42
Love story 💞 heart touching 😞 and very emotional 😟☺️ read to find out more.......... On 'YA MACE NOT EDITED ⚠️
ƳAN HARKA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 194,248
  • WpVote
    Votes 1,720
  • WpPart
    Parts 36
,Kamar koda yaushe tana tsaye jikin windo hannunta ɗaya yana riƙe da labulen windon, yayinda ɗaya hannunta yake ɗaure bisa ƙan mararta sai shafa cikin jikinta take a hankali tana lumshe ldo jiki a matukar sanyaye ta sauke labulen tare da zamewa kasa tayi zaman ƴan bori, "yaushe zan ganka har sai yaushe zaku waiwayeni na gaji bana jin daɗi wayyo rayuwa bazan taɓa yafewa duk ...."
GIDAN KASHE AHU by Maryam-obam
Maryam-obam
  • WpView
    Reads 137,998
  • WpVote
    Votes 3,807
  • WpPart
    Parts 49
Labari ne akan yanda duniya ta lalace yara kanana suke zuba bariki, ba tare da sanin iyayensu ba......
ƘWAI cikin ƘAYA!! by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 1,502,639
  • WpVote
    Votes 121,601
  • WpPart
    Parts 106
Turƙashi, wannanfa shine cakwakiyoyi ba cakwakiya ba, bamma san yanda zan musalta muku kitimurmurar dake cikin book ɗinnan ba sam, dan wani irin ruɗaɗɗen labarine mai cike da abubuwan mamaki da tarin al'ajabi harma da ban haushi, labarin ya taɓo wasu a cikin matsalolin zuminci, gidajen aurenmu, Tsaro, rikita-rikita, harma da ruguntsumi. Kai lamarinfa ba'a cewa komai, mai karatune kawai zai banbance tsakanin aya da tsakkuwar zancena bayan mun tsunduma cikin labarin tsundum
muwaddat  by hauesh
hauesh
  • WpView
    Reads 156,972
  • WpVote
    Votes 4,242
  • WpPart
    Parts 15
"auwal ni ko sai nake ganin kamar kayi kankata a batun soyayya balle kuma akai ga batun aure ,yanzu fa kake shekara 22 a duniya , ba soyayya ce ta dace da Kai ba, karutu ne ya dace da rayuwarka, bugu da k'ari ita wacce kake so din ta girmeka . ya dubi mahaifiyarsa kamar zaiyi kuka yace" ni kaina nasan soyayya bata dace dani ba, ban san ya'akayi zuciyata ta afka wannan lamarin mai wuya misaltuwa ba ,zuciyata bata yi shawara da ni, na dauki abun amatsayin wata jarabawa ce daga Allah,.. ki yarda ummi ki amince ki bani auren diyarki muwaddat, ni ita kadai nake so,duk rayuwar da babu ita to babu auwal .. faiza idanunta taf da ruwan hawaye ta dubi auwal cikin muryar kuka tace " in har zaka iya son yayata data girmemaka ,ni mai zai hana ka so ni, tunda nima jininta ce uwa daya uba daya, gashi Allah ya jarabeni da matsanancin soyayarka, nice daidai da kai ba yan'uwata ba, ni yafi dacewa kaso takarasa mgnr tana kuka.. auwal batare daya dubeta ba yace "nayi rantsuwa da Allah har yau sama da shekara sha takwas kenan ban taba kaunar wata diya mace ba sai yayarki muwaddat, ban taba jin sonki na daidai da second daya ba, ni matsayin k'anwata na d'aukeki, amman batu na soyayya babu shi atsakaninmu, muwaddat ce acikin kokan raina, ina sonta tamkar raina ,ita kad'ai ce macen da nake jin zata kashe iya kashe min ki shi ruwan danake d'auke dashi na tsawon shekaru.......