ELAmeenAhmed2's Reading List
19 stories
Namijin Zaki 🦁  by mrs_naseer
mrs_naseer
  • WpView
    Reads 28,120
  • WpVote
    Votes 2,474
  • WpPart
    Parts 41
Soyayya tsakanin Handsome super strong guy da Meeno.. ki biyo ni dan jin labarin Namijin Zaki
HASKE A DUHU by meeshalurv
meeshalurv
  • WpView
    Reads 11,501
  • WpVote
    Votes 408
  • WpPart
    Parts 22
Ita Duniya juyi juyi ce, haka rayuwa take tafiya kamar wahainiya k'addara na fad'awa mutum Mai kyau ko akasin haka, sai dai anason fatan samu cin jarabawar da ubanjiki yayi maka. Rayuwa ta na tafiya k'an tafark'in k'addara tun bansan miye duniya ke ciki ba, sai Ina godiya ga ubangijin da ya jarrabceni da hakan. Yau gani ga mijin da duk kauyen ke Kira nayi dace, nid'in HASKEN RANA ce, sai dai Kash a wajensu maganar take haka nikam Sultanah yaushe rayuwata zata daina zubar hawaye. Ku biyoni cikin labarin HASKEN RANA danji ya rayuwar Sultanah take akwai darasi ciki tare da sark'ak'iya k'angin rayuwa soyayya duk sun had'a cikin HASKEN RANA.
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 39,843
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
ALIYU GADANGA by Janafnancy13
Janafnancy13
  • WpView
    Reads 100,528
  • WpVote
    Votes 5,033
  • WpPart
    Parts 40
LABARI NE BAN TSAUSAYI,SOYAYYAH,HADE DA SADAUKARWA.
DIYAR DR ABDALLAH  by Aynarh_dimples
Aynarh_dimples
  • WpView
    Reads 46,839
  • WpVote
    Votes 6,343
  • WpPart
    Parts 32
Zuciyar sa yana mashi wasiwasi, abinda yake gudu shi ke shirin faruwa dashi. Bai taɓa samun kansa cikin wannan yanayin ba. Yanayin da zai zama useless baida amfani. Sai yanzu ya lura da dalilin dayasa ya kasa barci. Ba komai bane illa wannan sabon shafin dake baƙunta sa. A hankali yake mamayansa, ya shammace shi cikin dare. Yanzu gashi yazo yayi kane kane yana kokarin gina muhalli cikin rayuwarsa. Tabbas zuciya batada ƙashi, kuma ba'a kwaɓanta. Amma idan tace zatayi mashi abinda yake tsammani bata kyauta mashi ba. Tayi mugun cutan sa. Ya kamata tayi tunani saboda abinda take so yafi karfin ta. Runtse ido yayi ransa yana mashi ɗaci. Shi dama dukansa akayi da itace zai fi jin daɗi akan raɗaɗin dayake ji cikin ransa. Akwai abubuwa da ke faruwa da bawa wanda baida ikon hanawa. Kamar yadda zuciyar sa take raya masa ga abinda takeso yanzu, idan kuma bata samu ba tabbas zatayi masa tijara. Toh tijara na yaushe kuma, fafur ta hanashi barci. Murmushi yayi na takaici, "akwai ƙura," yace a fili. Dimplicious Empire, ku biyoni sannu a hankali domin jin wannan labari. Love you Fisabillahi ❤️
K'UDIRINA by ayshatmadu
ayshatmadu
  • WpView
    Reads 6,750
  • WpVote
    Votes 597
  • WpPart
    Parts 48
Labari ne na yaya da k'anwa da suka taso cikin maraici ba tare da sun samu mai tallafa masu ba.
LABARI NA by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 71,290
  • WpVote
    Votes 4,697
  • WpPart
    Parts 35
A Heart Touching Story Of a Young Girl Dr. Fulani Gafai..... (true life story)
JARABTA  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 75,843
  • WpVote
    Votes 2,827
  • WpPart
    Parts 19
Wanan labari ne akan jarabawan ubangiji, yanason wata baiwar Allah mai suna Aisha ranan bikinsu ta mutu, bayan wani lokaci mai tsawo saiya hadu damai kama da ita amma akwai wata gagarumar ukuba atattare da hakan kubiyoni danjin wanan labari mai dadi.
WATA KADDARAR ✅ by divaadoveysdiaries03
divaadoveysdiaries03
  • WpView
    Reads 3,318
  • WpVote
    Votes 125
  • WpPart
    Parts 38
Labari akan rayuwar soyayyar talakawa masu wadatar zuci da kaunar junan su..Labari da ya kunshi tarin fadakarwa da nishadantar wa,Labarin da ya kunshi yadda talakawa ke rayuwa ta jin dadi a dai dai karfin su.Labarin Wanda yake nuna asalin al'ada irin ta Malam Bahaushe tare da kayatar da al'adar da zamanantar da ita ..littafin "WATA KADDARAR" Labari ne Wanda ya Sha Bam Bam da littafai na da kuka Saba karantawa ,ku gwada ni ku gani ,kar ku dai bari a Baku Labari....