deejer0265's Reading List
166 stories
WATARANA SAI LABARI by YoungNovelist4
YoungNovelist4
  • WpView
    Reads 14,499
  • WpVote
    Votes 783
  • WpPart
    Parts 24
Based on true life story A story about a lady who suffered from family nd friends after the death of her parent,just read nd found out how SUHAIMA's life will gonna be
  SARK'AK'IYAR SOYAYYA! by khairi_muhd
khairi_muhd
  • WpView
    Reads 89,209
  • WpVote
    Votes 6,149
  • WpPart
    Parts 68
a love story, this is a love triangle between 4 lover's.
*HUDAH 'YAR KARYA....* by asykhaleel
asykhaleel
  • WpView
    Reads 51,849
  • WpVote
    Votes 4,209
  • WpPart
    Parts 40
*HUDA YAR KARYA* _Labarine akan wata yarinya mai suna huda wadda ta dauki karyan dunia ta daurawa kanta alhalin ita ba yar kowa ba_. _Matashiyar yarinya ce mai tsabagen San karya da San gayu da shiga ta alfarma dansan abun dunia, Wanda kallo daya za a mata a dauka yar wani hamshakin mai hannu da shuni ne_ _A tsarin rayuwar Huda inda Kai Ba wani bane bata taba kulaka a hakan har ta kai ga haduwa da wani hadandan guy daidai da tsarinta_ _Wanda yayi sanadin gurbacewar rayuwaeta, yayi betraying dinta Har yakai ta ga samun ciki🤦🏻‍♀️ Wa'iyazubillah, Daman kwadayi babu abunda baya jawowa_ _Labarine da ya kunshi Abubuwa da dama dai, Se kun biyoni a wannan nvl din ne zaku ji abunda ya kunsa_ *Thank y'all* 😍
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 179,337
  • WpVote
    Votes 7,812
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃
SOYAYYA CE by MaryamerhAbdul
MaryamerhAbdul
  • WpView
    Reads 30,122
  • WpVote
    Votes 1,315
  • WpPart
    Parts 12
"Zan dawo miki pretty, Elmansoor is yours, yours alone, banson kukan nan kina karya min zuciya in kinayi, let's be strong, ba'a tab'a samun abu meh kyau sai ansha wahala. Zan tafi in baki sararin yin duk yanda kikeso dan bazan iya ganinki haka ba Aisha, bazan iya jurewa ba". B'angaren zuciyarsa ya d'aura hannunsa akai ya furta can ciki, muryarsa cike da rauni. "A nan nake jin duk kukan nan da kikeyi, bana son in mutu ban samu Aisha ba, bana son in tafi ban samu damar kasancewa da farin cikina cikin inuwa guda ba, you mean everything to me, ina sonki fiye da yanda kike zato".
ANA ZATAN WUTA....... by Mamanhaneep
Mamanhaneep
  • WpView
    Reads 25,493
  • WpVote
    Votes 1,649
  • WpPart
    Parts 33
Saudat da Fauzat, yan uwan junane sun tashi cikin rayuwa wacce babu kwaba balle kyara,duk da haka baisa dayar su ta fandare ba a yayinda dayar ta biyewa rudin duniya, sanadin da yasa ake zatan wuta a makera sai a ka sameta a masaka
DUNIYA BIYU!!!  by jeeedorhh
jeeedorhh
  • WpView
    Reads 4,958
  • WpVote
    Votes 270
  • WpPart
    Parts 12
Gefen wasu samari uku da suke ta faman tada hayaki kamar tashin duniya ta rakube, ta mikawa Bangis -mai shagon- kudin hannunta. Tace, "magi mai tauraro zaka bani na talatin da aji-no-moto na ashirin". Ya zuba mata a leda fara ya mika mata. Ta juya, wani daga cikin matasan ya fesar da hayakin daya busa, ya sauka akan fuskarta. Ta sanya hannu tana kore hayakin, tana tarin daya sarketa sakamakon shakar tabar da tayi har cikin makoshinta. Ta bude idanunta dake mata zafi, babu mamaki ma sunyi ja, ta saukesu akan wanda ya aikata mata wannan ta'addanci. Babu abinda ya dauki hankalinta a tattare dashi sai idanunshi, irin idanun dake nuna wuya da tsananin duhun rayuwa da suka gani, suka kuma jure. Duk rashin kunyar mutum, karya yake yace zai tsaga tsakiyar idanun mutumin nan yace zai mishi rashin kunya. Don haka ne yasa ta kame bakinta, 'yar Allah Ya isa din data dauko daga cikinta zata yi, ta tsaya a makoshinta. Ta sadda kai ta kara rabawa ta gefensu ta wuce. Bata sani ba, wani abu game da wannan bakon mutumi da bata taba gani ba, seems nagging. Ta kasa fitar dashi daga cikin ranta. Dai-dai zata karya kwana, ta juya tana kara kallon tiredar. Yanzu ya fito daga cikin tiredar, yana tsaye daga waje. Sai dai kaifafan idanuwan nan nashi suna kanta kyam. Wata irin kunya da faduwar gaba suka rufeta, musamman dan guntun murmushin da taga yana yi mata. Tayi saurin yin kasa da kanta, wani dan karamin murmushi itama yana ziyartar bakinta, kafin ta juya da sauri ta karya kwanar.
MAI GASKIYA by Mamanhaneep
Mamanhaneep
  • WpView
    Reads 26,466
  • WpVote
    Votes 1,576
  • WpPart
    Parts 40
Mai gaskiya labarin wani matashin saurayine namijin duniya wanda yayi jahadi akan Ramlat, wacce ta kasance yarinya marajin magana mai mummunar ɗabu arnan tayin lift wanda yayi sanadiyar tarwatsa rayuwar ta.
WATA FITSARA by fadeelalamido
fadeelalamido
  • WpView
    Reads 17,974
  • WpVote
    Votes 1,214
  • WpPart
    Parts 36
Fadakarwa nishadantarwa ilmartarwa
GUGUWAR HAMADA by _jeeddahjao_
_jeeddahjao_
  • WpView
    Reads 25,352
  • WpVote
    Votes 1,939
  • WpPart
    Parts 20
Labari na Sarauta, yaƙi, cin amana da labari ne da ya ƙunshi soyayya, tausayi da ban dariya......