princess___eemerht's Reading List
74 stories
ABAR SO by mhizzphydo
mhizzphydo
  • WpView
    Reads 80,249
  • WpVote
    Votes 4,462
  • WpPart
    Parts 50
"ABAR SO!!!" Shine abinda NAFHIRA tace cikin siezing din breath, aikuwa arikice tajawo NAFHI kan cinyarta "Addua fah kawai zaki mana bah kuka bah, ganinan acikin abinda nafi tsana arayuwa ta (blood)wannan kawai yakara tabbatar min da babu wanda ya wuce kaddara, kizamo mai biyayya ga ANTYNMU cos ita kadai ce naki yanxu kuma duk inda mugun nan yake inason kimin alkawarin zaki nemo shi, inason su walakanta kaman yadda ya walakantar da mu , inaso farincki ya kaurace mai tareda iyalinshi , inason yayi dana sani sosai" Tafada tana mai lumshe ido while ita Nadhira takara volume din kukanta jin alamun itama kalmatus shahada takeyi , dakatawa tayi da kukan tana mai nazarin yanayin yar'uwar tata , sai kawai taji jikin ta yasake itama arikice take fadin "Yar'uwata kema karki barni DanAllah, inasonki wayyo jini! Jini!! Jini?!!! Ko ina akwai shi yaruwa mugudu nima ban son abinda bakya so wlhy bazan......... Kubiyo ni cikin littafin ABAR SO domin na fayyace miku abinda ke ciki
a sanadin auren zumunci by yusufayshat0
yusufayshat0
  • WpView
    Reads 17,004
  • WpVote
    Votes 523
  • WpPart
    Parts 22
labari mai cike da tausayi soyayya zalumci da sauransu ...
EL-BASHEER by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 24,362
  • WpVote
    Votes 1,713
  • WpPart
    Parts 36
EL-BASHEER, Yana kaunar ta dukda baida halin ya nuna mata Hakan a dalilin halin data same shi a ciki saidai kullum Addu'ar sa Allah ya kawo Masa karshen Wannan aikin da yake domin ya bayyana mata dunbin soyayyar da yake Yi mata, Wutar soyayyar ta na Kara ruruwa a ransa a Duk lkcn daya kalli kyawawan kwayar idonta Yana hango kulawa da tausayin sa da take hakama kaunarsa da take dukda ta same shi a halin HAUKA, lalle ba kowa bane zai aminta dakai ya zauna dakai a lkcn da aka Tabbatar baka da hankali ko kadan, LABARI ne me cike da Abubuwan ban mamaki, MAHAUKACI ne shi a zahiri Amma a badini Shidin cikakken jami'in sirrine na farin kaya wato SS, bincike ya biyo ta gidansu sbd irin mutanen da yake rayuwa dasu Hakan yasashi maida kansa MAHAUKACIN dole domin gano gskyr Abinda ke wakana a gidansu, hakan ya bawa sauran mutanen gidan Daman cin Karensu Babu babbaka a ganinsu Dan masu gida baida hankali, oh🤔 Rashin sani yafi dare duhu Basu sani ba Ashe su yakewa kallon mahaukata, ikon God! Wai ya abin yake? Wai Menene asalin Abinda ake zargi a gidan nasu? Ku shigo cikin labarin dan ganewa kanku amsoshin dake ciki.
RUWAIDAH by Mumseeyama
Mumseeyama
  • WpView
    Reads 16,881
  • WpVote
    Votes 758
  • WpPart
    Parts 36
Labari ne mai cike da soyayya ma rikitarwa da kuma makirci wanda duk yanda kaso ka hana abinda Allah ya tsara to fa babu tsumi babu dabara sai ya faru.
RUD'ANI by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 8,322
  • WpVote
    Votes 764
  • WpPart
    Parts 45
zazzafan labari Mai cike da darussa da nishadantarwa tabbas akwai rudarwa littafin RUD'ANI Ku biyoni Dan Jin labarin teemah dollar da saurayinta dattijon aljani....da faruk bawan Allah a gefe shin ya RUD'ANI zai kasance sai kun tsundumma Dan ganin tsagwarom soyayya da wawta hade da wulakanci.....
Life of Rukayya by Aminahyahaya
Aminahyahaya
  • WpView
    Reads 72,939
  • WpVote
    Votes 6,298
  • WpPart
    Parts 23
Rukayya.... a beautiful and brave girl in her early 20's who's from a very wealthy family, her father loves her so much and is craving for a grandchild more especially a child of rukky buh rukky is not set to get married yet....... #Rukayya#Abubakarsadeeq#lifeofrukayya#Aminah👄#
Life Of Nabilah🖤💫 by ayshatuhussyn
ayshatuhussyn
  • WpView
    Reads 320
  • WpVote
    Votes 31
  • WpPart
    Parts 6
Assalamu Alaikum This is the first time of me writing on wattpad, , hope Uh will encourage me by voting nd commenting , ND don't mind the little errors Uh will encounter in this book 📖 ,thanks
JANNAH  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 311,168
  • WpVote
    Votes 37,996
  • WpPart
    Parts 31
Jannah Uthman, a determined twenty-one-year-old, is on a relentless quest for justice for her deceased sister, a mission fueled by grief and the desire for retribution. As she delves deeper into the investigation, she crosses paths with Abdullah Abubakar Daggash, a brilliant state prosecutor known for his sharp intellect and unwavering commitment to the law. Abdullah, often referred to as "Sheikh," is drawn to Jannah's passion and resilience, and he becomes her unexpected ally in the fight for justice. However, as their professional relationship deepens, Jannah finds herself grappling with a whirlwind of emotions. The lines between vengeance and love blur, forcing her to confront her own motivations and desires. As they navigate a web of legal battles and personal turmoil, Jannah must decide whether to embrace the healing power of love or to succumb to her thirst for vengeance. With the stakes higher than ever, will she find the strength to let go of the past and choose a future with Abdullah, or will her pursuit of justice consume her entirely? CROSSROADS OF THE HEART
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 183,061
  • WpVote
    Votes 12,551
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
The love she has for him❤️ by mafia_princess_
mafia_princess_
  • WpView
    Reads 3
  • WpVote
    Votes 0
  • WpPart
    Parts 3
A high school girl Monalisa falls in love with a guy she never noticed in school and she ends up broken.