mamieabubakr09's Reading List
55 stories
ƘADDARAR RAYUWA by zeeyybawa
zeeyybawa
  • WpView
    Reads 58,690
  • WpVote
    Votes 7,931
  • WpPart
    Parts 107
Ita kaddarace abace wacce bata tsallake kan kowani bawaba, rayuwarta tazo cikeda Qaddara kala-kala, rayuwace mai cikeda qunci, baqin ciki da jarabawa iri-iri." Kuka takeyi kamar ranta zai fita, tana fadin mama nikuma Qaddarar rayuwata kennan, na kwammaci mutuwata da irin wannan rayuwar, rayuwata batada amfani."
 JUYAYI by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 33,223
  • WpVote
    Votes 2,900
  • WpPart
    Parts 36
her life is ending becouse of her biogical brother,he rapping her the frist tym that he see her in his life
Son of the Sun: An Inca Love Story by XxBriannaMariexX
XxBriannaMariexX
  • WpView
    Reads 300,011
  • WpVote
    Votes 22,610
  • WpPart
    Parts 47
After escaping Spanish conquerors, Isabella finds herself drawn into a new world, and there she falls in love with Kanan, heir to the Inca Empire and keeper of an otherworldly power. ***** Isabella, who was once taken by cruel Spanish conquerors for most of her life, makes a daring escape when their ship docks in Peru, though her struggles don't end with freedom. Clinging to survival in the jungle, her life is changed when was stumbled upon by an Inca man named Kanan, who is next in line to the throne. Isabella is brought into Kanan's world and finds herself entangled in an ancient prophecy when she learns he has a mystical connection to the sun god. As Isabella learns more about Kanan's gift, her love for him and his home deepens as she sorts to find herself in a new life, but not everyone is pleased with their blossoming romance. [[Word count: 60,000 - 70,000]] Cover designed by Ren T Content/Trigger Warning: This story contains references to slavery and some violence
NIDA YARINYA  by Momislam2021
Momislam2021
  • WpView
    Reads 2,657
  • WpVote
    Votes 104
  • WpPart
    Parts 16
Labari mai ɗauke da ban dariya
MAH~NOOR🌹 by AfricanQueen300
AfricanQueen300
  • WpView
    Reads 101,506
  • WpVote
    Votes 8,341
  • WpPart
    Parts 43
Free book I grew up with this, I had best friends became enemies and then best friends again. I love it now, bc no one is perfect
TAMBARIN SHAHARAH...!! by AfricanQueen300
AfricanQueen300
  • WpView
    Reads 1,484
  • WpVote
    Votes 172
  • WpPart
    Parts 3
It's always about Destiny and truelove story... "Karka yarda a haɗa kai a zalunci Al'umma, Imran karka sake Azzalumai su baka kofar cutar bayin Allah, Duniyar nan kankanuwa ce, ba kowa yake fahimtar fashin bakin shi ba!" "Sun zalince Ni! Sun rabani da kome na! Abbas Ali Imran Zaki na zalince ka! Yau gani babu tsuntsu babu tarko!" ----- "Duk inda kuka sami Abbas Zaki karku bar shi a raye! Ku daddatse naman shi ku kawo mana kokon kanshi nan mu gani! Had'akar mutum huɗu? Tafiyar mutane hudu ne? Bahaushe Bayarabe Inyamuri Bafulatani..... Suka kirkiro Mafi'a City...
❣️QALBINA ❣️ (KECE ZAKI FIDDA NI)  by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 223,545
  • WpVote
    Votes 9,571
  • WpPart
    Parts 112
Hassan Sooraj Marafa yana da'ya daga cikin hamshakan masu kud'in Lagos. One of the seven billionaire elites dake ruling garin Lagos. Sune ake kira da Asiwaju's of Lagos. Babu wanda ya isa yaja dasu. "Kinfi karfin million d'ari Hibba, ki zauna kiyi nazari akai. Million d'ari, shekara biyar, and your brother is free. It's a contract." Waenan sune kalaman da kyakyawan billionaire Hassan Sooraj ya ra'da mun a kunne. Mutumin dake sa zuciyata hargitsi a duk sanda na daura idanuna akansa. Ina so na kalli cikin kwayar idanunsa nace masa a'a amma taya zan fara? kanina yaci masa bashin naira million da'ya da'ya har d'ari. Bashin dana san har duniya ta na'de bazamu ta'ba iya biya ba saboda mu talakawa ne gaba da baya, ina zamu samu waenan makudan kudi mu biyashi? Abunda yafi daure mun kai yafi bani takaici shine yanda zuciyata kulum take dalmiya cikin kogin sonsa, mutumin da bai daukeni a bakin komai ba sai abar wasarsa. Sunana Hibba Abdullahi, shekarata ashirin da biyu a duniya, ni yar Biu ce, Babur gaba da bayanta, banida kowa banida komai sai kanina, gatanmun shine Allah. Shi kadaine zai iya fiddani daga tarkon wanan kyakyawan attajirin, mai dara daran idanu masu mugun firgitar mun da zuciya. Wanan shine labarin mu.
MATAR LAMEER by realfauzahtasiu
realfauzahtasiu
  • WpView
    Reads 66,826
  • WpVote
    Votes 1,939
  • WpPart
    Parts 30
Labarin wani mutum da baya iya gamsar da iyalinsa hakan yasa suka samu damar cin amanarsa. Shin ya zata kasance a garin Rugar Sambajo Baffa Ardo zai bawa Lameer auren Jiddoh ko kuwa zaiyi sadakar da ita?
TSALLE D'AYA by Humaira3461
Humaira3461
  • WpView
    Reads 10,215
  • WpVote
    Votes 774
  • WpPart
    Parts 37
Labari ne akan rayuwar da wasu matan aure keyi agidajen su, yadda basu d'auki aikata zina da auren su abakin komi ba, labarin yana nuni da irin illar hakan da kuma ribar hakuri,sannan yana nuni da cewar dukkan wanda yake cikin wadata yasaka aransa wataran Allah zai iya rabtar sa da rashi, sannan duk tsanani akwai sauki agaba so labarin Tsalle daya yana dauke da darussa masu dama.