babangida153's Reading List
109 stories
Being the 'Amir's' Wife by R_Sarki
R_Sarki
  • WpView
    Reads 732,595
  • WpVote
    Votes 49,187
  • WpPart
    Parts 148
Kamilla runs down the stairs, her fingers clutching her dress to prevent it from trailing behind her. she's about to walk down completely when his voice stops her. "Princess" He calls out in a raspy voice and she freezes. Kamilla doesn't turn to stare at him or acknowledge him and that only seems to irk him more. 'Princess' Calls me that like he cares. 'Good, it should' she says internally. "Go and change" He instructs and instantly her pulse beats at his words and she finds herself exhaling slowly before turning to face him. "who are you to tell me what to do" She spits eyes glaring in his direction but she doesn't maintain eye contact. Sadiq's eyes narrow and he walks closer, his steps predatory. "Your husband" He states matter of factly and she scoffs. "Husband?.." Kamilla pauses for dramatic effect. "Husband to who exactly, is It to the woman you left alone in a rediculously big house or the wife you haven't so much as touched since you got married?" By the end of her sentence, she has her arms folded across her chest as she glares at the rediculously handsome figure in front of her. he might be known as the 'Amir' outside and a crown prince but in here she's his queen. "You want me to touch you princess" His voice is low and sultry as he licks his bottom lip while his gaze remains fixated on her. kamilla's breath gets caught in her throat and heat instantly raises up her cheeks. defiant she raises her chin. "I..We weren't talking about that" She stutters trying to brush it off. Amir Sadiq's face suddenly turns serious as he stands straighter. "Come here princess" He orders in a sharp voice. "Never knew my princess craved for my touch" He mutters low enough. _____ Kamilla Bello never thought that from juggling her daily life in a cafe she sets out in the outskirts of the city with her best friend shed suddenly be wedded off to a man. Not any man but him. Amir J.S.E.H. The man whose name is whispered and a man whose power suffocates,
NI DA ABOKIN BABA NA by Ameerah_rtw
Ameerah_rtw
  • WpView
    Reads 23,022
  • WpVote
    Votes 568
  • WpPart
    Parts 12
"Pleaseeee mana feenah....!!"ya fada cikin wata irin murya wacce ta narke cikin tsantsar kauna da soyayya. Kaina nake girgizawa a tsorace, "Bazan iya ba, kaifa abokin babana ne plssss ka kyale ni, bazan iya ba wallahi!!" Idanunshi ya zuba min wadanda suke a lumshe kamar na mashaya, dama a yawancin lokuta haka suke, sai dai na yau sun banbanta da na sauran lokutan. Na yau cike suke da wata irin soyayya, zallar kauna, pure love, I can sense them radiating from his body. Muryarshi ta kara yin kasa sosai, "na gaya miki bazan iya bane Feenah, it's not as if wani sabo ne nake shirin aikatawa ba" Kai na cigaba da girgizawa hawaye na sauka akan kumatu na, ya zanyi da rai na da rayuwa ta ne ni kam? Bana son gaskata kaina, amma I have to admit it. Na kamu da matsananciyar soyayyar Abokin Babana! Wanda a gani na hakan zallan sabo ne. Bansan ya akayi ba sai ganin shi nayi a gabana, kafin inyi wani yunkuri yayi pinning dina da bangon dakin, "I love you Safeenah.... N I Know you do, u just don't want to admit it!" "no....no...I...I... "na fara fada cikin in'ina kafin inji wasu tattausan lebba sun hana ni karasa maganar. Lebena na kasa ya kamo ya fara tsotsa cikin wani irin passionate kiss, a hankali na lumshe idanuna tare da kamo nashi leben na sama, na ji lokacin da ya kara hade jikina da nashi kamar zai tsaga cikinshi ya saka ni ciki, muka fara wani irin hadamammen kiss. Ya Allah! He is my father's friend for goodness sake!!! Zuciyata tayi ta nanata maganar, but hell!! I couldn't let him go, sai ma kara kamo kugunshi dana yi na kara hadashi da jikina.....
*JADWA*(Gift) by asiahayatu
asiahayatu
  • WpView
    Reads 3,770
  • WpVote
    Votes 106
  • WpPart
    Parts 22
Makirci,cin Amana da Kuma yaudara duk a cikin Labarin #JADWA...........✍️✍️ Kada kubari a Baku labari👻👌👌 STARTED........14 OCTOBER 2023 FINISHED.........✍️✍️✍️✍️✍️
JADWA     by mayaaawrites
mayaaawrites
  • WpView
    Reads 4,520,305
  • WpVote
    Votes 179,893
  • WpPart
    Parts 99
JADWA
SOYAYYA KO SHA'AWA by jami1020
jami1020
  • WpView
    Reads 182,965
  • WpVote
    Votes 5,509
  • WpPart
    Parts 60
labarine da ya kunshi rikitacciyar soyayya da ramuwa,Wanda masoyan suna son juna Amman sun kasa gasganta haka Wanda har suka kusa su rasa juna hmmmm me zai faruuuu
... ZINARIYA  by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 19,811
  • WpVote
    Votes 80
  • WpPart
    Parts 18
Zan nuna miki halin karuwanci kamar yanda kika buƙata, zan fitine rayuwarki na hana ki sukuni ke da mijinki, kamar yanda kika jefeni da kalmar karuwanci sai na nuna miki asalin yanda karuwa take mulkar miji! Ki tambaye mijinki ya ba ki labarin banbanci dake tsakanin tsohuwa da yarinya sharaf, kuka ya dinga yi lokacin da ya ratsa tsakanin cinyoyina zuwa marana.... Shhhhh! Ihu yake yana faɗin bai taɓa sanin haka mace take da daɗi ba sai da ya haɗa mara da ni, na so a ce a wancan ranar kin je Yola da kinga yanda Saifu ya ci amarci... Zinariya ke mulki a yanzu ba Salima ba! Zinariya ke riƙe da kambun da za ta juya Saifu... Zinariyar Saifu nake amsawa, ruwanki ne ki rarrashi zuciyarki domin ni kam zama daram! Idan kuma kika tada hankali ke ce da ɗiban takaici, ƙarshe ki haɗiyi zuciya ki mutu, ni kuwa sai na ta zuba capacity da Saifu....
SIRRI NE by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 11,877
  • WpVote
    Votes 78
  • WpPart
    Parts 1
labarin Sex labari mai tsuma Zuciya
SANA'A TA CE! by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 19,989
  • WpVote
    Votes 127
  • WpPart
    Parts 11
Labarine me cike da Nisha d'antarwa fad'akarwa, a cikinsa Akwai darasi sosai labarin sarkakiyar Soyayya me cike da Tafiyar Kaddara!...
Rubutacciyar Ƙaddara by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 177,329
  • WpVote
    Votes 802
  • WpPart
    Parts 24
Rashin kula da bamu samu daga iyayenmu ba , shi ya taka muhimmiyar rawa gurin gurbata Rayuwar mu. musammanma ni dana taso a hannun Matar Uba, da'ace na samu kula a gurin Ubana wlh da ban d'auki dala ba gammu ba, Banshiga rayuwar kawayena dan na gurb'ata su ba!, hasali ma su suka bibiye ni ganin yanda nake fantamawa yasasu Kwad'ayin Rayuwar da nake ,duk da iyayensu , sun raba Amintar dake tsakanin mu Nayi kokarin barinsu sai dai Shakuwa tun na yarinta ya kasa bari muyi nesa da Juna, duk da na guje musu bisa i'rin gurbatacciyarr rayuwar da nake amma Haka sukayi fatali da shawarata. bakai kake zabarwa kanka Kaddara ba, Haka zalika bakai kake zanawa kanka, Rayuwar da zakayi ba, Kaddara i'ta ke zab'arka rayuwa kuwa i'ta ke juyaka yanda taso, Amma Allah na dubi da Halinka ne. tabbas rayuwar mu Rubutacciyar Kaddara ce , abin dubawane Dan Allah ku d'auki darasin cikin labarin akwai fad'akarwa sosai a cikinsa...
MIJIN BAABATA by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 78,996
  • WpVote
    Votes 656
  • WpPart
    Parts 28
illar Auren mace 'Yar Boko, shakuwa wacce ta rikiɗe ta juya zuwa soyayya me Karfi tsakanin Uba da Ƴar sa, Yallaɓai Usman da Ameerah
+3 more