shatoutilde's Reading List
104 stories
SADAUKI RAZMIR  by ALIYUHISHAQ
ALIYUHISHAQ
  • WpView
    Reads 588
  • WpVote
    Votes 17
  • WpPart
    Parts 11
Adventure story lbr nehh akan wata budurwa da wani matashin saurayi abin dai sai Wanda ya gani
FADEELAH KO SAMHA by ALIYUHISHAQ
ALIYUHISHAQ
  • WpView
    Reads 703
  • WpVote
    Votes 20
  • WpPart
    Parts 8
LABARIN FADEELAH KO SAMHA LBR NEHH AKAN WANI SAURAYI DAYA FADA TARKON WASU TSALA TSALAN YAN MATA GUDA BIYU DAYA DAI HAIFANTA SUN KASANCE BASU DA KOMAI SAI RUFIN ASIRIN UBANGIJI DAYA KUWA IYAYEN TA MASU HALI NEHH SHIKUMA SAURAYIN YA KASANCE SHIMA MAI ARZIKI KUMA MAI TAKAMA DA ABINSA KUDAI SAIKUN KARANTA KAWAI FANS KUMA BANMANTA DA SAN DA KUKA NUNAWA LITTAFI NA NA SANADIN MATAR UBA BA NGD
GIDAN SOJA by UMMU_DILSHAD
UMMU_DILSHAD
  • WpView
    Reads 19,826
  • WpVote
    Votes 978
  • WpPart
    Parts 44
LABARINE A KAN GIDAN BABBAN TSOHON SOJA DAYASHA GWAGWARMAYAR RAYUWA, SANNAN AKWAI CHAKWAKIYAR SOYAYYA.
BAFULATANA  by zm-chubado
zm-chubado
  • WpView
    Reads 26,860
  • WpVote
    Votes 327
  • WpPart
    Parts 7
Qaddara Macece mara tabbas takan gudana ne a rayuwar Mutum tamkar Ruwan dake gudana a tsakanin Duwatsu, wasu lokacin takan juyowa mutum ta fuskar da ba lallai ya fahimci ɗacinta ba musamman idan tazo da zanan soyayyar dake haɗe da zallar Muradi me qarfin gaske, kamar yanda tayi kutse a cikin Rayuwar BAFULATANAR dake rayuwa a DAJI tareda dabbobi Ba tareda ta shiryawa hakan ba.🤔🤔
MUHAMMAD ALEE by MumIrfaan
MumIrfaan
  • WpView
    Reads 11,849
  • WpVote
    Votes 859
  • WpPart
    Parts 39
ko wani bawa da irin tashi jarabawar, akwai ɗan ta'addan da yana ta'addanci amma ko kaɗan bada son ranshi yake aikata hakan ba, tayaya al'umma zasu fahimci hakan?, tayaya al'umma zasu gane cewar baison ta'addanci?, kudai ku cigaba da bibiyata na sabon littafina mai suna MUHAMMAD ALEE, ina muku albishir Muhammd Alee free book ne insha Allahu
MAGANIN MATA by eedatou
eedatou
  • WpView
    Reads 113,124
  • WpVote
    Votes 5,426
  • WpPart
    Parts 55
Labari ne akan wasu mata da suka maida maganin mata sadidan, suke cin k'aren su babu babbaka dan sun sa ka a ransu muddin maganin mata na duniya toh fa babu abunda zai hana su sace zuciyyoyin mazajen su, su maida su tamkar rakumi da akala, babu ruwan su da tsaftar gida da kula da mai gida idan ba anzo harka ba nan ne zaku ga kwarewar su, sun cikin hakan ne aka masu shigo shigo ba zurfi. Koh yaya zata kasance idan suka ankara a kurarren lokaci ?, ku biyo ni dan jin yanda zata kaya a tsakanin su.
RAYUWAR SUMAYYAH by eedatou
eedatou
  • WpView
    Reads 62,034
  • WpVote
    Votes 2,862
  • WpPart
    Parts 50
Yarinya ce ta taso cikin tsana da tsangwamar uba, y'an uwan uba da kuma kishiyar mahaifiyar ta, kwasam ta had'u da wani yaro miskili a makarantar su, duk lokacin da ta hadu da shi sai ya zalunce ta, saboda tsabar tsanar da suka mata suka hada mata sharrin da yayi sanadiyan koran ta a garin, aka hau binta da duwatsu tana gudu har mota ta kad'e. Uhhmm Uhmmm wani abun ma sai ka, karanta da karuwan kanka karanta ka gane ma idon ka,
WAYE MACUCI by eedatou
eedatou
  • WpView
    Reads 56,643
  • WpVote
    Votes 3,419
  • WpPart
    Parts 66
Labari ne a kan wata mak'auniyar Allah mai suna Aysha wacce take soyayya da yayan ta amma kwatsam sai wata tsautsayi ya afka mata har hakan ya saka ta cikin bakin ciki,ba tare da ta bayyana mishi ba sai daga baya ya fahimci halin da take ciki a tsanadiyan wannan tsausayin abubuwa da dama sun faru a rayuwar ta. Wani tunani mai karatu zai yi idan ya tarar da labarin soyayya a kan jaruman maza guda uku ? Hahahaaaaaaa!!! ku biyo ni damin jin yanda zata kaya tsakanin su. Hmmmm ku kar sake a baku labari.
K'AZAMA SHALELE by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 9,697
  • WpVote
    Votes 348
  • WpPart
    Parts 10
🎍🌹🎍 *K'AZAMA SHALELE* (Maman Mamy) *MARUBUCIYAN Raggon miji*📚FIKRAR📝MARUBUTA✍🏻* Gajeren Labari *Labari/Rubutawa:* HUSSAINI 80K 1⃣ Yarinya ce wadda bata wuce kimanin shekaru ashirin da biyu ba, fara, doguwa, kyakkyawa tak'in k'arawa, wuyanta kamar murk'in lema, gashin kanta har gadon baya. Ga duk wanda yaga irin zubin halittar da Allah yayi mata da iya kwalliyar da tayi sai yaji kamar ya sace ya gudu da ita, sunanta Shalele sunane wanda aka fi saninta da shi. Ta iya kwalliya, hakan yasa a duk sa'ilin data fita samari suke rige-rigen isa wajenta da zummar soyayya, tana da samari masu yawan gaske dan duk cikin fad'in unguwarsu babu wadda take da yawan samarin da ita take da su. Sai dai kuma wani hanzari ba gudu ba, duk wannan kyawun da iya kwalliyar da take da shi a iya waje ne cikin gidansu kuwa ba'a cewa komai domin kuwa ta ciri tuta wajen k'azanta ta ko ina hakan yasa ta zama lamba d'aya a fagen k'azanta cikin 'yan uwanta, idan kuwa akace za'a had'a ta da k'azaman da suke waje to babu shakka tabbas nan d'in ma ita zata zama zakaran gwajin dafi dan ita zata lashe gasar. Shalele takan yi kwanaki uku zuwa hud'u jikinta be ga ruwa ba, dan ita da tayi wanka ta gwammace ayi mata duka tafi ganewa dak'ale a wanke fuska da hannu da k'afa koda kuwa ba lokacin sanyi ba, k'afafuwanta kullum da safa sabida tsabagen kaushi daya mamaye ko ina a tafin k'afarta har zuwa saman k'afar sai dai ba wanda yasan hakan face 'yan gidansu da kullum suke tare. Fad'an mahaifiyarta a kullum be wuce na "ki yiwa kanki karatun ta nutsu Shalele iya yina ina miki fad'a na gaskiya, k'azanta ba abar so bace ba komai ake miki gudu ba illah lokacin da kikai aure baki san irin gidan da Allah zai kaiki ba ta yu da wata matar zaki sha w
HAMDALAT (music lover) by mumies122
mumies122
  • WpView
    Reads 8,429
  • WpVote
    Votes 227
  • WpPart
    Parts 6
marainiya ce masoyiyar wakoki sune taba muhimmanci fiyeda komi a rayuwarta me zata fuskanta agaba?