Fatimarhmuhammad's Reading List
41 storie
AL'AMARIN SUHAILA  di cynosure3
cynosure3
  • WpView
    LETTURE 6,046
  • WpVote
    Voti 515
  • WpPart
    Parti 53
Heart touching story
ISMAT di jawabi
jawabi
  • WpView
    LETTURE 1,579
  • WpVote
    Voti 93
  • WpPart
    Parti 16
love
                    ƘASARMU A YAU! ✅ di Ouummey
Ouummey
  • WpView
    LETTURE 2,308
  • WpVote
    Voti 186
  • WpPart
    Parti 32
wace irin rayuwa talaka keyi yayinda shuwagabannin kasar ke tattare duka arziqin qasar zuwa ga kansu kadae tare da iyalensu??? Tabbas rayuwan talakan QASARMU A YAUyana cikin halin matsi da rashin sanin makama. Duka Yan siyasar QASARMU sunayin komae ne domin cigabansu yayinda San Kai na rayuka qalilan ke tauye cigiban alumma da qasa baki daya. Da an anbaci kalmar siyasa kowa Allah wadai yakeyi da Wanda y kirkiri kalmar saboda mu a QASARMU Ana anfani da kalmar ne ta hanyar yin qarfa qarfa da babakere yayinda rayukan talakawa suka Zama kamar rayukan kiyashi Wanda baa maidashi abakin komae b. A yayinda komae ke neman tabarbarewa baa rasa masu kishin qasa, masu kishin kansu haka Kuma masu San ganin cigaban alummar QASARMU!!! Ba lallae se k kasance Dan siyasa b sannan zaka iya kawo gyara ko cigaba acikin qasaba. Yan jarida n daya daga cikin mutanen da alumma suke yarda da duk zancensu Wanda hakan yabasu damar yada abinda suka ga dama matuqar dalolin amurka zasu shige aljihunsa. Seadae a hakan baa rasa n gari Wanda zasuyi fatali d wnn CI bayan da ake qoqarin lakabawa QASARMU. KU BIYONI A CIKIN LITTAFIN QASARMU A YAU DAN JIN TAYAYA KUMA SU WAYE YAN QASA NA GARI MASU BURIN CIGABAN QASARMU!!!!
K'ARSHEN BUTULCI di UmmuHanash2781
UmmuHanash2781
  • WpView
    LETTURE 1,270
  • WpVote
    Voti 43
  • WpPart
    Parti 19
Labari daya kunshi abubuwa da dama, na gane dacin amana, sannan ya kunshi tausayi da dai sauransu
Asma'ul_Husna di XeynabHarooon
XeynabHarooon
  • WpView
    LETTURE 180
  • WpVote
    Voti 5
  • WpPart
    Parti 2
Part 1
kowa Ya Raina Tsaiwar wata........ di qeenjanah
qeenjanah
  • WpView
    LETTURE 653
  • WpVote
    Voti 34
  • WpPart
    Parti 7
labari ne akan wata mace,me Halin kaza ci ki goge bakinki.me rainuwa mara godiyar ubangiji. Allah ya gama ta da mijin marainiya anma sam bata gode ba.
ᴍɪᴊɪɴ ʙᴀʜᴀᴜsʜɪʏᴀ! di Sumiee_b
Sumiee_b
  • WpView
    LETTURE 547
  • WpVote
    Voti 21
  • WpPart
    Parti 4
*MIJIN BAHAUSHIYA* Shin ina tarin soyayyar da ya ke nuna min a baya ya tafi yanzu? Shin ina kula da tattalin da yake bani a lokacin da muke soyayya kafin ya aure ni? Shin ina tsantsan tausayi da mutuntawa da yake nuna min? Shin ina tausasan kalamai masu yaye baƙin ciki da dasa farin ciki da annushuwa a zuciya suke? Canza mini shi aka yi, ko dama ba soyayyar gaskiya bace ya sa shi aure na? Dama jikina kenan ya ke so ya aure ni? Wai haka dama auren yake? Hmmmm nasan waɗannan tambayoyin sun daɗe suna yawo a zukatan akasarin mata ma'aurata, kina son jin dukkanin amsoshin waɗannan tambayoyin? Kasance da littafin Mijin Bahaushiya, dama waɗansu tambayoyin da ban ambato ba. Wai ina matsalar take ne? Ina kuma mafita??? Kasance da Sumiee B./Oum Sumayya. Hakkin Mallaka :- Diamond Creative Writer Association (DCWA)
BA NI DA LAIFI ( Ba yin kaina ba ne) di AyshaIsah
AyshaIsah
  • WpView
    LETTURE 5,114
  • WpVote
    Voti 194
  • WpPart
    Parti 19
Labari ne mai rikitarwa, tsoro, ga dinbin darussan da ke cikinta kudai ku biyoni kusha labari.