ummuhaidar222's Reading List
152 stories
Hilwa. by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,864,605
  • WpVote
    Votes 40,973
  • WpPart
    Parts 13
Hilwa Haroun, a spirited girl from a small town in Nigeria, relocates to the bustling city of Abuja, hoping for a fresh start and new opportunities. However, adapting to her new life proves to be a challenging journey filled with unexpected twists. As she navigates the fast-paced lifestyle and the complexities of a blended family with contrasting personalities, Hilwa struggles to find her place in a world that feels foreign. Just when she begins to settle in, a shocking revelation turns her life upside down, presenting her with a challenge she never anticipated. Faced with emotional turmoil, Hilwa must confront her fears. Will she be able to embrace the changes and accept this unexpected turn of events with an open heart, or will it push her further away from the life she longs to build? Join Hilwa on this exhilarating and poignant journey as she learns to balance love, family, and self-discovery in a city that promises both excitement and uncertainty. It's a bumpy, emotional and an exciting ride. BETWEEN TWO WORLDS. H I L W A. ~ H E L WA.
BOROROJI....The Journey of Destiny!!! by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 91,374
  • WpVote
    Votes 16,555
  • WpPart
    Parts 73
love and Destiny.... She never thought of falling in love with him, but he never fell in love with her. She never knew who you trusted would betray you until she sought true love ....
MATA UKU GOBARA by Mrsjabo
Mrsjabo
  • WpView
    Reads 39,144
  • WpVote
    Votes 2,523
  • WpPart
    Parts 24
marriage crises
BAMBANCIN ƘASA(Battle to reach) by Siyamaibraheem
Siyamaibraheem
  • WpView
    Reads 1,839
  • WpVote
    Votes 251
  • WpPart
    Parts 35
"Make sure you take good care of your sister duk runtsi da tsanani kar ki bari ki karaya ko ki sami rauni dangane da abin da kika saka a gaban ki,ki sani,horon da kika samu sama da shekaru ashirin da uku tun kina jaririyar ki,farat ɗaya ba'a isa a ƙwace maki shi ba sai in ke kika bada damar yin hakan dan haka nake ƙara jadadda maki kamar yadda kika yaƙi sojoji ɗari biyu da talatin da bakwai da aka sako su daga masarautar OTTOMAN haka zaki jajirce ki cigaba da yaƙar duk wasu maƙiyan ki da zasu biyo ki,make sure you find your sister and take her far away from Ottoman promise me"!!haka jikin ta na ɓari gaban ta na faɗi zuciyar ta na daɗa bushewa sakamakon ƙudiri mai nauyin gasken da ta alkawarta ma kan ta.. Wuf ta miƙe ta tashi tsaye ran ta na tafasa zuciyar ta na rura mata wani irin hucin ɓacin rai.. Kamar ƙiftawa da bisimillah ta zari doguwar takobin da ke gefen ta lulluɓe cikin marufin fatar sa da ke sagale a jikin rigar ta ta soƙe shi da shi ta daɗa tursasa takabin ciki ta juya shi ta yadda zai illata kayan cikin sa,ta cire takobin ta kuma yunƙurawa da iya ƙarfin ta ta kuma caka mai a daidai inda ta cire na farkon..ƙasa yayi yana nishi daga bisani numfashin sa ya ɗauke ɗif.. Kallon matar tayi idanun ta a ƙuntace ta mata kallon ƙarshen sannan ta juya ta yanki daji tayi wucewar ta.....!!!
FURUCI NA NE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 54,525
  • WpVote
    Votes 3,770
  • WpPart
    Parts 37
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin". shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din". dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'." tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ". murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".
ZAFIN HAWAYENA(COMPLETE)✅ by SaNaz_deeyah
SaNaz_deeyah
  • WpView
    Reads 26,469
  • WpVote
    Votes 2,349
  • WpPart
    Parts 49
"A ganinka wannan shine adalcin da zakayi min, matsayina na matarka amma idan zakayi kwanciyar aure dani sai dai kayi min fyaɗe, wannan wace irin azabtarwa ce, ni ba zan taɓa hanaka haƙƙin ka na aure ba, amma muguntar da kake min ta isa haka, likita ya tabbatar min da cewa gabana yana gab da ruɓewa. Zayyan ka tausaya min ka riƙa sassauta min, ina son in ɗanɗana daɗin soyayya kafin in mutu." Labarin Amatul-ahad wadda ta taso cikin maraicin uwa, kuma tayi auren jeka nayi ka, wanda ta gwammace gara zaman gidan ubanta akan gidan mijinta, labarine daya faru a gaske, labarine mai cike da ɗumbin darussa musamma ga wanda basu yawaita ambaton Allah a lamarunsu.
Chef bie's catering book by chefbie
chefbie
  • WpView
    Reads 1,095
  • WpVote
    Votes 28
  • WpPart
    Parts 37
INTRODUCTION This book is about cookery,the art and practice of cooking food;and I wrote it,I should hasten to add with a deep conviction in the ability of all women to cook delicious dishes and pastries,even when they admit that they cannot actually do so. This book is for those with the passion of cooking and for preparing mouth_watering dishes and pastries. However the book those not include the traditional recipe presentation because I believe every woman should have learnt that all by her self.The book contains easy recipe format for quick, actionable implementation in the kitchen💜💜💜 Moreover the book is divided into 5 sections, all meant to facilitate easy access to the information contained in the book,and to advance the cause of cooking and cookery,both as a practice or an art on its own...🍞🍝🍚🍲🍛
Forever Yours. by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 106,240
  • WpVote
    Votes 9,554
  • WpPart
    Parts 17
Abubakar Aliyu has always been a puppet, his life dictated by his parents' social expectations. Every decision, every move, carefully controlled... until his arranged marriage offers him a taste of freedom. But there's a catch-he hates the woman he's married to, Fauziyya Tafida, simply because she was chosen for him. Now, he's determined to make her life miserable. Will Fauziyya fight back, or will she endure his wrath? A story of power, pride, and the unexpected twists of love. • WinterBearz
🌗🌗🌗 KE DABAN CE 🌔🌔🌔 by NeemaHusama
NeemaHusama
  • WpView
    Reads 29,119
  • WpVote
    Votes 1,946
  • WpPart
    Parts 41
# love # romance # betrayal #obedient
TUNTUBEN HARSHE by SURAYYAHMS
SURAYYAHMS
  • WpView
    Reads 184,025
  • WpVote
    Votes 21,482
  • WpPart
    Parts 43
Tuntuben harshe yafi tuntuben kafa zafi,na kafa saurin warkewa yake,na harshe kuwa saurin illa ta mutum yake har karshen rayuwar sa.... #Nadra mahmud #Asad #Azad #carmila obasi campbells