batoolah___'s Reading List
3 stories
NAJMAH MAJNOON by lubnahbello
lubnahbello
  • WpView
    Reads 466
  • WpVote
    Votes 48
  • WpPart
    Parts 5
najmah is a story of a young lady who is passionate and posses about her love and ambition its a story of hatred, revenge, love, pain, heartbreak and romance...
CHANCES|Editing| by __blackmelanin
__blackmelanin
  • WpView
    Reads 11,536
  • WpVote
    Votes 276
  • WpPart
    Parts 6
Is either your daughter should marry my son Saleem or the deal will be cancelled the famous former governor shema said smirking, Alhaji marafa was in a difficult situation,he never expected Alhaji shema to demand something like this on one hand he is to build up his business empire and to protect it against crumbling and on the other hand he's to jeopardize his daughter's future and what will he said to anwaar his daughters fiancée. You only have a week,whatever you decided you can come and meet me marafa heard Alhaji shema's voice echoing in his head and he left. Will he let his business crumble?? Or give in to shema's demand. Saleem is an irresponsible guy,hes know all around Abuja about his attitude,he have girls all around him and his family doesn't stop him being him the only male child. Will her father sacrifice her happiness for his worldly gains or otherwise? Copyright©2021 All right reserved
FURUCI NA NE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 54,278
  • WpVote
    Votes 3,766
  • WpPart
    Parts 37
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin". shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din". dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'." tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ". murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".