hauwaumustapha's Reading List
47 stories
FETTA (COMPLETED)✅ by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 371,101
  • WpVote
    Votes 30,565
  • WpPart
    Parts 97
Labarin yarinya da ta taso cikin maraici da rashin gata
KUSKUREN RAYUWA by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 66,684
  • WpVote
    Votes 3,586
  • WpPart
    Parts 56
Na sake ki saki uku Nawal, bana fatan sake ganin ki a rayuwata, kin cuce ni, I will never forgive you, "Innalillahi wa inna ilaihir raji'un kasan me kake fad'a kuwa Nabeel dama ka aureni na dan kayi amfani dani ka sakeni", cewar Nawal, "Shut up pretender kinfi kowa sanin me kika aikata"
MEENAL WA LAMEEN by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 63,110
  • WpVote
    Votes 4,618
  • WpPart
    Parts 57
"A da ina son ka ina k'aunarka ina ganin girman ka , k'imar ka mutuncin ka darajar ka, A yanzu na tsane ka tsana mafi muni, ba wanda na tsani gani kamar ka, ka aikata abunda ko kafiri yayi sai al'umma tayi Allah wadarai dashi, Wallahi Wallahi Wallahi ban da kisa haramun ne sai na kashe ka da hannu na"
DR MUHRIZ by ZeeYabour
ZeeYabour
  • WpView
    Reads 13,252
  • WpVote
    Votes 316
  • WpPart
    Parts 12
Tun tasowar ta bata san dad'in rayuwa ba, ta taso cikin rayuwar tsangwama, kyara da hantara, a lokacin da take tsaka da gwagwarmayar rayuwa k'addara mai girma ta afka mata wacce ta k'ara jefa rayuwarta a rud'ani da kyamatar al'umma, Ta rasa gata, ta rasa dukkan farin ciki, yayin da ta fad'a zazzafar k'aunar mutumin da bai san tana yi ba, mutumin da yafi k'arfinta ya mata nisa na har abada, wanda hakan ya sake jefa ta a mayunwancin hali....
                    ƘASARMU A YAU! ✅ by Ouummey
Ouummey
  • WpView
    Reads 2,235
  • WpVote
    Votes 186
  • WpPart
    Parts 32
wace irin rayuwa talaka keyi yayinda shuwagabannin kasar ke tattare duka arziqin qasar zuwa ga kansu kadae tare da iyalensu??? Tabbas rayuwan talakan QASARMU A YAUyana cikin halin matsi da rashin sanin makama. Duka Yan siyasar QASARMU sunayin komae ne domin cigabansu yayinda San Kai na rayuka qalilan ke tauye cigiban alumma da qasa baki daya. Da an anbaci kalmar siyasa kowa Allah wadai yakeyi da Wanda y kirkiri kalmar saboda mu a QASARMU Ana anfani da kalmar ne ta hanyar yin qarfa qarfa da babakere yayinda rayukan talakawa suka Zama kamar rayukan kiyashi Wanda baa maidashi abakin komae b. A yayinda komae ke neman tabarbarewa baa rasa masu kishin qasa, masu kishin kansu haka Kuma masu San ganin cigaban alummar QASARMU!!! Ba lallae se k kasance Dan siyasa b sannan zaka iya kawo gyara ko cigaba acikin qasaba. Yan jarida n daya daga cikin mutanen da alumma suke yarda da duk zancensu Wanda hakan yabasu damar yada abinda suka ga dama matuqar dalolin amurka zasu shige aljihunsa. Seadae a hakan baa rasa n gari Wanda zasuyi fatali d wnn CI bayan da ake qoqarin lakabawa QASARMU. KU BIYONI A CIKIN LITTAFIN QASARMU A YAU DAN JIN TAYAYA KUMA SU WAYE YAN QASA NA GARI MASU BURIN CIGABAN QASARMU!!!!
DUKKAN TSANANI  by Jeeddahtou
Jeeddahtou
  • WpView
    Reads 121,234
  • WpVote
    Votes 9,598
  • WpPart
    Parts 71
Yunwa da ƙishirwar da suka addabe ni ne suka sanya ni kasa bacci ina yi ina farkawa sbd yunwa ta riga da tayi min illah, haka ma innata baccin kawai take yi amma na fahimci ita ma tana jin irin radadin da nake ji, don na lura sosai tunda ta kwanta take juyi. Agogon da ke manne a dakin mu na duba ƙarfe goma dai-dai na dare, har na share na hakura saboda na san matukar na fito diban abinci xan iya samun matsala da innah salamatu, har na hakura naji abin ba mai yiwuwa bane matuƙar muka wayi gari a haka zamu iya samun matsala. daurewa nayi na tashi na don samo mana abinda zamu kai bakin salati, ko da kuwa hakan zai yi sanadiyyar korar mu daga gidan gaba daya. A hankali na lallabo na fito daga dakin innata saboda bana so ita kanta tasan zan fita, indai ta sani sai ta dakatar da ni saboda bata son abinda zai bata mata rai. Kasancewar innata mace ce mai saukin kai bata fiye son abinda zai kawo tashin hankali ba, wannan dalilin ya sanya aka mayar da ita bora saboda hakuri da kawar da kai irin nata. Inna salamatu da yayanta su suke juya gidan duk a abinda suke so shi ake yi. Bakin murhu na nufa a hankali na bude tukunya, tuwo miyar kuka na gani, ba karamin dad'i naji ba saboda rabon da na sanya wani abu a bakina tun abincin safe. tsugunnawa nayi tare da yin bismillah na fara cin tuwon, kafin kace me tuni naci rabinsa, daga nesa na hango ana haskani da fitila a raxane na mike tare da boye hannuna a bayana, sai da ta karaso daf da ni sannan na ga ashe innah salamatu ce, wani kallo ta sakar min wanda ya sanya jikina rawar ɗari, kafin tace min wani abu tuni hawaye sun cika idona, don na san na taro kwai tara tsinana, na janyo wa kaina da innata masifar da Allah ne ya san ƙarshen ta, tsungunawa nayi tare da rokonta ta yafe min
PRINCE AIRAN AND MAIMOON by YoungNovelist4
YoungNovelist4
  • WpView
    Reads 13,619
  • WpVote
    Votes 410
  • WpPart
    Parts 23
A story about Love,Hypcrisy, betrayal, sacrifice and sorrow, Is all about two kingdoms who are families but unknown to them,and they all wish one day Destiny will unite them again and everything wr go fine and safe
farouk Ko haidar  by 13deeja
13deeja
  • WpView
    Reads 23,001
  • WpVote
    Votes 1,429
  • WpPart
    Parts 48
a heart touch story dat iz talking about identical twins
HASSANA DA HUSSAINA  by hassana3329
hassana3329
  • WpView
    Reads 22,119
  • WpVote
    Votes 1,259
  • WpPart
    Parts 28
Labari ne akan wasu y'an biyu masu k'aunar junansu ,da soyayya me tab'a zuciya aciki ,sannan fad'akarwa da nishad'antarwa.
BAHAGON LAYI by Hassy3333
Hassy3333
  • WpView
    Reads 822
  • WpVote
    Votes 41
  • WpPart
    Parts 5
Labari ne akan wasu mata marasa kamun kai da suke zaune a layi d'aya,akwai fad'akarwa da nishad'antarwa a labarin.