Fateemah
22 قصة
A JINI NA TAKE بقلم Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    مقروء 70,415
  • WpVote
    صوت 3,093
  • WpPart
    فصول 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
UWA TA GARI (EDITING) بقلم Ishamoha
Ishamoha
  • WpView
    مقروء 46,527
  • WpVote
    صوت 4,179
  • WpPart
    فصول 57
Jawahir yarinya ce 'yar kimanin shekara sha takwas wacce take tsananin son mahaifinta kwatankwacin yanda take kin mahaifiyarta. Bata shakkar nuna soyayyarta ga mahaifinta a gaban kowa ciki kuwa harda mahaifiyarta dukda tanada masaniyar cewar mahaifanta sun dade da rabuwa. Zata zauna hannun matar uba wacce zata gana mata azaba irin na matan uba wanda imani ta musu karanci. Mahaifiyarta me sonta zata ceceta ba tareda tayi fushi akan halin da 'yarta ke nuna mata ba.
UMMIEY  بقلم Hafseey232
Hafseey232
  • WpView
    مقروء 566
  • WpVote
    صوت 52
  • WpPart
    فصول 28
Labari ne akan wata matashiyar yarinya wanda suka kulla soyayya da wani alhalin iyayenta basa so har ta kai sun koreta a gida kuma tazo ta rasa wannan saurayi bugu da kari akanshi har maza biyu sun kusa keta mata haddi.
  QADDARA TAH بقلم deejerleen
deejerleen
  • WpView
    مقروء 180
  • WpVote
    صوت 5
  • WpPart
    فصول 8
Labari ne akan wani hargitsetstsen family tareda wata yarinya mai suna aysher...? Wanda taga jarrabawa kala kala, tsangwama, tsana, sanadiyar yayanta da kuma yan uwanta da suke uwa daya uba daya.......yan uwanta basu sonta sbd abin duniya ya rufemusu ido, tayi samari wanda suka yaudareta, saboda duk ba dan Allah suke sonta ba dan kudin gadonta da akabar mata da kuma kyaun da Allah yabata, akarshe ta hadu da masoyin gsky harsukayi aure yazama jigo agaretah............?
ZAMAN GIDANMU.. بقلم Janafnancy13
Janafnancy13
  • WpView
    مقروء 17,489
  • WpVote
    صوت 443
  • WpPart
    فصول 15
TAYI NASARAN RABASHI DA KOWA NASHI YAZAMA NATA ITA KADAI..SHIN ZATAYI NASARAN RABASHI DA MATAR DATAYI KUTSE CIKIN RAYUWARSHI..?KO KUMA ZAI CIGABA DA ZAMA NATA HAR ABADA..
RUBUTACCIYAR K'ADDARA بقلم SafiyyahGaladanchi
SafiyyahGaladanchi
  • WpView
    مقروء 34,497
  • WpVote
    صوت 2,102
  • WpPart
    فصول 36
LABARIN UWA DA Y'AR TA WANDA YAKE CIKE DA TAUSAYI DA AL'AJABI, KUYI KUTSE A CIKI DOMIN GANIN ABINDA YAKE FARUWA.
JUYIN RAYUWA             COMPLETED{12/2019.} بقلم GaskiyaWritersAsso
GaskiyaWritersAsso
  • WpView
    مقروء 17,487
  • WpVote
    صوت 570
  • WpPart
    فصول 13
*JUYIN RAYUWA* Labarin wata marainiyar yarinya ce Sadiya da makauniyar Kakar ta , wadda wani tantiri ya sanya su agaba har rayuwar yarinyar ya runk'a Juyawa salo daban daban , Sannan kuma Akwai Soyayya acikin shi
KAINE MURADINA بقلم bkynigeria
bkynigeria
  • WpView
    مقروء 7,241
  • WpVote
    صوت 173
  • WpPart
    فصول 3
#KAINE MURADINA. Labarine akan wasu masoya guda biyu wayanda soyayya ta rusa dasu a sanadiyar rayuwar makaranta. Habeeb Saurayi matashi, yanada kannai guda ukku, wato Ihsan, Nusaiba, dakuma Affan. A bangare daya kuwa, Elizabeth Joshua matashiya ce yar kabilar ibo dake karatu a Jami'ar Bayero Kano. A sashen karatun ta kuwa duk tafiyar su daya da Habeeb, duk dacewa akwai babbancin kabila da kuma addini a tsakanin su. Daga Karshe soyayya ta shiga a tsakaninsu, ko ya zata kasance?
+13 أكثر
Jalilah  بقلم hafsatdodo
hafsatdodo
  • WpView
    مقروء 601
  • WpVote
    صوت 11
  • WpPart
    فصول 3
This is the story of a girl called Jelilah whose father happens to be the only person that moved from rags to riches. Follow me as we dive into the life of jelilah because it is going to be a roller coaster ride .
+12 أكثر
Soyayyar Makaho بقلم Rabeylat
Rabeylat
  • WpView
    مقروء 1,157
  • WpVote
    صوت 67
  • WpPart
    فصول 1
Soyayyace da Aka Ginata Ta Twitter na Tsawon Lokaci Batareda Suntaba Haduwa Ba. Ku biyoni Dan jin yadda labarin zai kasance.