SalisuMuhmmd's Reading List
16 stories
Khadeejarh ❤️❤️ by khadijamuktar55559
khadijamuktar55559
  • WpView
    Reads 151,890
  • WpVote
    Votes 6,672
  • WpPart
    Parts 53
Fam,love,romance,money& possessiveness ❤️❤️ Hausa novel Hausa novel Ku biyo ni ku sha lbr ❤️❤️❤️
ZAN SOKA A HAKA by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 451,022
  • WpVote
    Votes 25,158
  • WpPart
    Parts 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.
Zuhraa❤❤ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 248,380
  • WpVote
    Votes 14,415
  • WpPart
    Parts 60
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 Read and find out.....
My Husby(HAUSA NOVEL) by Fareeda2004
Fareeda2004
  • WpView
    Reads 26,199
  • WpVote
    Votes 1,136
  • WpPart
    Parts 16
Asmie Abubakar is a young beautiful girl she is 19 years old , she is a type of girl who thinks positive and sees the bright side of thinks in a bad situation but when her parent forced her to marry mubark vobe her walls come crumbling down and she has not even meet him yet Mubark Vobe is an attractive,handsome,heartless billionaire at such a young age he is just 25 years old,when he was a child his step mom abusived him in many ways making him turn into the demon he is now Habiba Musa is a beautiful girl she is 20 years old she owns a cosmetics umpire, habiba can do anything for mubark to love her she can kill anyone one even kill her own family for him How will asmie survive in the demon's den? ***PAINS,REGRET,JEALOSY,POSSESEVENESS,TEARS,ABUSIVE WORDS,DEATH***
'Ya Mace (Completed)✅ by Meenarlee
Meenarlee
  • WpView
    Reads 157,278
  • WpVote
    Votes 14,618
  • WpPart
    Parts 42
Love story 💞 heart touching 😞 and very emotional 😟☺️ read to find out more.......... On 'YA MACE NOT EDITED ⚠️
WITHOUT MY DREAMS (HAUSA NOVEL)✔️ by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 13,828
  • WpVote
    Votes 991
  • WpPart
    Parts 59
'Doki da zumud'in rayuwar da Muneera ke Jin labari yasa ta toshe kunnuwanta da duk wanda zai kawo mata shawarar da zata kushe za'binta, ta d'aukeshi rayuwarta ta bashi yarda da aminci, saidai shin a wurinsa haka take? shin dalilinsa na aurenta tsakani da Allah ne ko kuwa yabi sin zuciyarsa ne? ta wacce hanya muneera zatayi maganin matsalar da ta jefa kanta ciki bayan duk masu sonta da alkhairi ta yanke ala'ka dasu?
RAYUWAR HUSNA (hausa novel) by xee_zee
xee_zee
  • WpView
    Reads 15,941
  • WpVote
    Votes 934
  • WpPart
    Parts 23
A story about a young girl, who went through the ups and downs of life.
Hisnul Muslim. by Hijabi_eesha
Hijabi_eesha
  • WpView
    Reads 131
  • WpVote
    Votes 16
  • WpPart
    Parts 6
Assalamualykum warahmattullah wa barkatuhu This is everyday azkar InshaAllah I decided to publish this because InshaAllah it will be beneficial to all Muslims InshaAllah
HISNUL MUSLIM  by Oumzaynab
Oumzaynab
  • WpView
    Reads 16,755
  • WpVote
    Votes 426
  • WpPart
    Parts 85
Littafin Hisnul Muslim, Addi'o'i da suka dace da Sunnar Annabi. FALALAR ZIKIRI Allah Madaukakin Sarki ya ce: Fazkuriniy Azkurkum Washkuruliy Wala Takfuruni. Ku ambace ni zan ambace ku, ku gode mini kada ku butulce mini" [Bakara, aya ta 152]. Ya'ayyuhallazina Amanuzkurullaha Zikran Kathiran. Ya ku wadanda suka yi imani ku ambaci Allah ambato mai yawa". (Ahzab aya ta 41). Wazzakirinallaha Kathiyran Wazzakirati A'addanlahu Lahum magfiratan Wa'ajran Aziyman. Da masu ambaton Allah da yawa maza, da masu ambatonsa mata, Allah ya tanadar musu gafara da lada mai girma". [Ahzab, aya ta 35] Wazkurrabbaka Fiy Nafsika Tadarru'an Wakhiyfatan waduwanaljahri Minal kawli Bil'guduwi Wal'asali Walatakun Minalgafiliyna. Kuma ka ambaci Ubangijinka a cikin zuciyarka, kana mai kankan da kai da tsoro, ba da daukaka murya ba (saka-tsaki) tsakanin asirtawa, da bayyanawa, da safe da marece, kuma kada ka zamo daga cikin gafalallu". [A'araf, aya ta 205]. Kuma Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce; "Misalin wanda yake ambaton Ubangijinsa da wanda ba ya ambaton Ubangijinsa, kamar misalin rayayye da matacce ne". (Duba Sahihul Bukhari tare da Sharhinsa Fat'hul Bari (11/208). Muslim ya rawaito shi da lafazin; 'Misalin gida da ake ambaton Allah a cikinsa, da wanda ba a ambaton Allah a cikinsa kamar misalin rayayye ne da matacce". (1/539).) Kuma ya ce: "Shin ba na ba ku labarin mafi alherin ayyukanku ba, kuma mafi tsarkinsu a wajen Srkin da yake mallakar ku, kuma mafi daukakarsu ga darajojinku, kuma mafi alheri gare ku daga ciyar da zinariya da azurfa kuma mafi alheri gare ku da ku hadu da abokan gabanku ku rika dukan wuyayinsu, suna dukan wuyayinku? Suka ce ka ba mu labari. Ya ce: Ambaton Allah Madaukaki". (Tirmizi (5/459), da Ibn Majah (2/1245). Duba Sahih Ibn Majah (2/316). Da Sahihul Tirmizi (3/139).)
Hisnul Muslim by Amalli1193
Amalli1193
  • WpView
    Reads 183
  • WpVote
    Votes 6
  • WpPart
    Parts 8
Asalamualaykum warahmatullah. This is just everyday azkars done by Muslims and Insha Allah I hope all Muslims benefit from it. Wasalaam...........