KhabeelMuhd's Reading List
96 stories
MADUBIN SIHIRI by MSKutama87
MSKutama87
  • WpView
    Reads 4,018
  • WpVote
    Votes 127
  • WpPart
    Parts 2
labari ne akan wani madubin sihiri Wanda wannan madubi mallakar Sarkin Bakaken aljanu ne na farko lokacin da aka sana'anta madubin amma sai aka samu wani hatsabibin boka Wanda ya kware a harkar tsafi da tsatsuba ya tura aljanunsa suka kwato daga hannun sarkin bakaken aljanun sannan ya soma mulkar gabadaya halittun duniya har sarkin bakaken aljanun sai da yayi masa mubaya'a sanoda babu yanda ya iya dashi madubin nan yayi yawo a hannun masarautu daban daban daga karshe aka samu wani shugaban sarakunan musulmai ya raba shi izuwa gida bakwai sannan yasa kowane a cikin akwatin bakin karfe yasa aka kulle da makullin muftahul zarmal Wanda wannan makulli kafin kasame shi sai aka keta dajika guda goma sha biyu mafiya hadari a duniya suka kai akwatu ta farko izuwa Bahur akhlas teku mafi girma a duniya suka kulle inda sarkin aljanun ruwa ke gadinta akwatu ta biyu suka kaita izuwa bangon duniya na gabas akwatu ta uku suka kaita izuwa bangon duniya na yamma ta hudu suka kaita izuwa bangon duniya na kudu ta biyar ka kaita izuwa bangon duniya na arewa ta shida suka rufeta adaji na sha daya India kubar take ta bakwai suka rufeta a daji na sha biyu
GIMBIYA SA'ADIYYA (Aljana Ko Fatalwa?) by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 160,445
  • WpVote
    Votes 19,531
  • WpPart
    Parts 55
Haka rayuwarta ta kasance tsawon lokaci a cikin kwalbar sihiri. sai dai kuma a lokaci guda BOKA FARTSI ya yi watsi da alkawarinsa da KURSIYYA, ya fiddo ta tare da umurtar ta kan cewa ta ci gaba da bibiyar rayuwar KURSIYYA domin ta kwato wa kanta da kuma shi kanshi fansa. Ko wace ce wannan Kursiyyar? Wace ce wannan daga cikin kwalba? Wace irin fansa ce za ta kwatar wa kanta da boka FARTSI? Ku biyo ni a cikin labarin GIMBIYA SA'ADIYYA don jin bayanai game da abubuwa da dama.
K' A S A I T A (LABARIN YAREEMA NASEER) by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 9,805
  • WpVote
    Votes 315
  • WpPart
    Parts 18
Littafin KASAITA littafi ne dake dauke da labarin SARAUTA, Wanda shi Yareema NASEER ya Shiga kalubale dayawa na rayuwa a dalilin sarauta, a gefe guda kuwa ya fada makauniyar soyayyar ta batare daya ankare ba, dukda yanada wata masoyiyar a gefe wacce yake ganin itace sarauniyar birnin zuciyar sa sai gashi zancen yasha bambam a Inda beyi tsammanin Hakan ba, shin Koh ya labarin zai kasance? Koh wanne kalubalen yake fuskanta? wacece Wannan daya fada makauniyar soyayyar tata? Mu hadu tsundum a cikin littafin KASAITA domin... ILMANTUWA NISHADANTUWA A cikin kayataccen littafin KASAITA, taku a koda yaushe NUCEEYLUV 😘.
MIJIN ALJANAH by Kingboyisah
Kingboyisah
  • WpView
    Reads 3,114
  • WpVote
    Votes 124
  • WpPart
    Parts 3
Labarin Al'ameen da matarsa Yasmeen shahararrun 'yan boko wanda basu damu da addini ba. Garin shige-shigen Al'ameen daga karshe ya auri Aljana ba tare da ya sani ba kuma ta tare a gidanshi a matsayin amarya. Yayin da taci gaba da gana wa matarsa Yasmeen azaba tana firgitata a ko wane lokaci. Shin ko zaku iya bamu lokacin ku ta hanyar bibiyar wannan littafi mai suna Mijin Aljana? ga masu bukatar Audio na littafin zaku iya ziyartar channel din Mamaki Tv a youtube a can zaku sama full dinsa
yar sarki👑🦋(Book2) King's Daughter by MissDynamite7
MissDynamite7
  • WpView
    Reads 23,124
  • WpVote
    Votes 2,413
  • WpPart
    Parts 62
love hatred, sacrifice, deception royalty tactics
Humood!!!✨ by MissDynamite7
MissDynamite7
  • WpView
    Reads 5,666
  • WpVote
    Votes 406
  • WpPart
    Parts 26
Deception, love,hatred ,lovesaga 💘
Typically Fulani. by Ghost_writers_
Ghost_writers_
  • WpView
    Reads 42,151
  • WpVote
    Votes 4,374
  • WpPart
    Parts 17
Ruqqayya Wambai is a Fulani girl from a village named Manchok in Kaduna State and it's the only place she's ever known. When she turned 16years her family informed her of her engagement to Abdulwahab Zahir, a man she has never met before. Now after 5years Abdulwahab is finally ready to take his wife back to the city. How do you fit in somewhere you don't belong? Follow the life of Ruqqayya in a world she never knew existed. Story by: @WinterBearz
+22 more
AYUSH ✔️ by fateeyma_
fateeyma_
  • WpView
    Reads 330,362
  • WpVote
    Votes 29,506
  • WpPart
    Parts 65
The path of two heartbroken persons cross by a marriage arranged by their parents. They both heal their broken hearts together, showering each other with love and totally forgetting their past. But what happens when the causes of their heartbreak try to wreck the new bond between them. Read and find out!!!
RUWAIDA ✔️ by rahma_Inuwa
rahma_Inuwa
  • WpView
    Reads 264,290
  • WpVote
    Votes 32,304
  • WpPart
    Parts 54
Poor Ruwaida Mahmoud had to get married to her friend's brother, Turaad, a rich sophisticated Doctor not knowing she had signed a contract to save her life! _______________________________ Her eyes tinged with tears the moment she raised her head to look at him. All the while he spent talking to her, she had her head down, staring endlessly at her hands. His words filled with a sincerity which he had shown broke her to pieces. The most she could do was smile at him. Even if she wanted to, her words wouldn't be able to make sense. She had so much to say, so much to let out, but then, her vocals refused to let her. He held both her hands and smiled back, his other hand on the small hospital bed she had laid. "You scared me Waida, I almost passed out seeing you being trolled back into the ICU you know," He said, and laughed, ducking his head low, as the way he had acted replayed in his memory. She also chortled silently, not minding the tears that refused to stop, moments like this, always left her emotional. "I did? But I'm fine now ain't I," she asked and he placed a hand on his forehead, his overdramatic wife mode had just been turned on. "Yes you're, but please don't ever do that again," he said with a stern face. "Promise me," With an absentminded look in her eyes, she nodded and gave a quick reply. "Yes Muhammad, I promise," Love_ Silentwriter ☕️
I MARRIED A PRINCE 👑  by meenatsalanke
meenatsalanke
  • WpView
    Reads 334,286
  • WpVote
    Votes 20,840
  • WpPart
    Parts 70
In the heart of Northern Nigeria, where tradition and culture run deep, a young Fulani girl's fate is sealed when she's forced into a marriage with the stranger she saved by the river bank, unaware he is the prince of Gombe. As she navigates the complexities of royal life, she must confront the Harsh realities of her new world and the secrets that surround her new world. Will she find Love, or will duty and tradition tear them apart? . With the rich cultural heritage of this the North as its backdrop, "I Married a prince" is a tale of love , duty, deceit ,betrayal ,royalty ,bloodshed and romance Dive into the world of " I MARRIED A PRINCE" to discover.