nanoorr's Reading List
40 stories
HAWAYEN ZARGI  by fadeelalamido
fadeelalamido
  • WpView
    Reads 912
  • WpVote
    Votes 16
  • WpPart
    Parts 26
Mummunan kaddarar da ta rikita zazzafar soyayyar Habiba da Habibullah.
SAIFUL_ISLAM..💞(COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 42,257
  • WpVote
    Votes 2,065
  • WpPart
    Parts 20
Labarin sarqaqiyar rayuwa, Makirci, Hassada, da tsantsar mugunta. Gefe d'aya kuma labarin SAIFUL_ISLAM labari ne dake tafe da luntsumammiyar soyayya marar gauraye👌🏾 SAIFULLAH DA ISLAM (SAIFUL_ISLAM).. Its just a romantic love story.. DONT be left out😘😻
KOWA YA GA ZABUWA... by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 46,619
  • WpVote
    Votes 2,041
  • WpPart
    Parts 47
Rayuwa wani abu ne da kan zo mana da kalubale iri iri, wani muna iya fin karfinshi da taimakon Allah wani ko sede mu zubawa sarautar Allah idanu zuwa sadda ze kawo mana karshen shi walau Mutuwa walau sakamako na farin ciki. HIDAYAT yarinya me ƙarancin shekaru marainiya gaba da baya, bata da kowa bata san kowa ba, ta taso cikin kangin rayuwar marikiya an aura mata mafi zaluncin miji cikin maza a rashin sani, wadda ya kasance ɗa ga marikiyarta Kaddarar ƴaƴa ta Haɗa ba tare da wannan azzalumin miji yayi maraba da su ba, ya rayuwa zata zame mata? Ta ina zata iya Kula da kanta da kuma yaranta? Cin su shan su, suruturarsu? Anya zata iya tsallake wannan jarabawar kuwa? Anya ba zata gaza a hanya ta fawallawa Allah lamuranta ta zubawa sarautar shi idanu ba? Shin da dangin miji zata ji ko da Shi karan kanshi mijin ko kuwa da baƙar rayuwa da take ciki? Shin zata iya tsira daga wannan taskar na Tsaka mai Wuya? Duk ku biyo ni cikin wannan littafi na KOWA YA GA ZABUWA... Na muku Alkawari ba Zaku taɓa yin nadama ba, Alqalamina a feke yake don Nishad'antar daku, fad'akantar daku da kuma ilmantar daku duk a cikin wannan littafi.. karku bari a baku labari.
BA'A KANTA FARAU BA by UmmAsghar
UmmAsghar
  • WpView
    Reads 122,003
  • WpVote
    Votes 8,165
  • WpPart
    Parts 38
Tace "ke ni kin isheni, kin saka ni a duhu, me kike nufi da waďannan zantukan? Nace "kin sha faďa mini yadda mace ke gane tana ďauke da ciki da yanayin da ake ji, haka ma a makaranta an faďa mana ďaukewar al'ada yana ďaya daga cikin alamar ďaukar ciki. To ni yau Umma kusan wata na biyu kenan banyi ba, kuma ina jin sauyi sosai a tare dani".
TUKUICIN SO by Billysfari9
Billysfari9
  • WpView
    Reads 14,671
  • WpVote
    Votes 450
  • WpPart
    Parts 62
Story about love and repaying it back
ZAFIN KISHI !!!! (Complete) by autararewa20
autararewa20
  • WpView
    Reads 1,588
  • WpVote
    Votes 190
  • WpPart
    Parts 25
Rubutacciyar ƙaddararta tana cikin ZAFIN KISHIN ta,tana zaune da mijinta lafiya ƙaddara ta riskesu ta sanadiyar haduwa da wata fitinaniyar ƙaruwa wacce ta wargaza farincikin su.Ta yi fatali da jin dadinsu,duk a sanadin ZAFIN KISHIN matar shi . Shi mutum ne mai burin zama da mata guda biyu,sai dai kash ya hadu da ƙaddararsa ta hanyar matar da yake aure ,ta rikita masa tunani ta hana shi auren kowacce mace idan ba ita ba.
HAKURI HASKENE by feedynbash
feedynbash
  • WpView
    Reads 16,183
  • WpVote
    Votes 1,030
  • WpPart
    Parts 21
Labari ne me nuna tsantsar zalunci da fadakarwa da tausayi da nuna tsantsar hakuri da ribar hakurin ga me yinsa Allah ya bamu hasken hakuri
DAMUWATA (Sanin abin adona) by Mrsjmoon
Mrsjmoon
  • WpView
    Reads 8,909
  • WpVote
    Votes 346
  • WpPart
    Parts 25
A touching heart story.
MA'U by Auntyshabash
Auntyshabash
  • WpView
    Reads 275
  • WpVote
    Votes 13
  • WpPart
    Parts 4
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM MA'U 1 Ina zaune can kur'yan daki na na hada kai da gwiwa cike da damu , ni dai ba kuka nake yi ba , sannan ban san mai zan kura kai na a lokacin ba , mutum mutumi ko mutum mai rai , a can gefe kuma ma'u ce take shishshikan kuka , a hankali ta matso kusa dani ta kama hannu na , cike da damuwa tace umma muna don Allah ki yafe min wlh ni fa bana son mal , kuma wlh idan aka matsamin kashe kaina zanyi ko na gudu , duk da cewa dakin babu ishashshen haske amma acikin idon ta na hango zata iya aikata abinda ta fada . MA'U 2 Da sauri na maida hankali gare ta , cikin jin dacin ta nace a kul din ki ma'u kar na sake jin kin furta irin wannan maganar , bana son ki zama mara biyayya wa mal , koba komai yayi miki komai a rayuwa , ma'u ta kara fashewa da kuka , hawaye wani na bin wani a jajayen idanun ta da suka kada suka yi ja kamar garwashin wuta , magana take yi cikin kuka tun tana fada a hankali har na fara gane mai take cewa , na shiga uku ni ma'u mai yasa duniya za tayi min haka , mai yasa na zama daya daga cikin mutane mara sa sa'a a rayuwa . MA'U 3 Haka kawai an raba ni da abin sona , an hadani da wanda yayi jika dani , an sani cin amanar uwata wadda ta soni tamkar yar da ta haifa ,wlh bazan taba yafewa duk wanda yake da hannu acikin wannan zalincin da akayi min ba , sai Allah ya saka min , umma muna ta kwashe ta mari jikake tas tas , baki da hankali ne ma'u iyayen naki kike jawa Allah ya isa , Allah sarki ma'u mai makon taji haushin dukan da nayi mata sai ma ta kara makalkale ni tana umma ta don Allah ki cece ni , ki dauke ni daga gidan nan dama bani da wani gata sai ke .
Auren Haďi (COMPLETE) by imaan_am
imaan_am
  • WpView
    Reads 53,099
  • WpVote
    Votes 2,320
  • WpPart
    Parts 22
Tayaya ummi da salman zasuyi rayuwar aure wanda da abaya basu son junan su an hada su AUREN HAĎI ku biyoni muji yadda zata kaya