My books
61 kuwento
ZUCIYA CE ni Nana_haleema
Nana_haleema
  • WpView
    MGA BUMASA 1,991
  • WpVote
    Mga Boto 171
  • WpPart
    Mga Parte 27
Labarin Hafsa da ƙanwarta Halima. Hafsa ta kasance mace mai kishi, yayin da Halima ta kasance mai sanyin hali, Hafsa ta kasance mace mai ganin ido, yayin da Halima ta kasance mace mai son kyautatawa ɗan uwanta. Ya kenan in Hafsa ta fahimci Halima tana son saurayin da zata aura? Ya kenan in aka wayi gari Hafsa ta san Halima tana tsananin ƙaunar FAHAD!?.
Mai Tafiya ni donutfairy
donutfairy
  • WpView
    MGA BUMASA 200,562
  • WpVote
    Mga Boto 20,191
  • WpPart
    Mga Parte 29
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya! Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????
𝐻𝐴𝑅𝐷𝑁𝐸𝑆𝑆 𝑂𝐹 𝐻𝐸𝐴𝑅𝑇🌺❤💍 ni bennybite
bennybite
  • WpView
    MGA BUMASA 6,488
  • WpVote
    Mga Boto 116
  • WpPart
    Mga Parte 34
A ROMANTIC LOVE STORY
WATA KISSAR (Sai Mata)  ni Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    MGA BUMASA 38,052
  • WpVote
    Mga Boto 1,998
  • WpPart
    Mga Parte 31
Labarin soyayya wanda zesa ma'abota karatu nishaɗi, labarin wata yarinya da ta jarumtar nunawa namiji tana sonshi, kuma ta jajirce gurin zama da shi dukda ƙalubale da kuma izzarsa da taurin kai amma tai amfani da salo da kissa gurin janyo hankalin sa kar abaku labari ku biyoni dan jin yadda zata kaya
MUNAFUKIN MIJI ni nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    MGA BUMASA 79,767
  • WpVote
    Mga Boto 3,803
  • WpPart
    Mga Parte 53
Na kasa fahimta da gasgata abinda zuciyata ke ayyana mini a kansa, SO ne ko BIRGEWA?. Komai nasa birgeni yake, ban taɓa ji ko ganin wanda ya haɗa abu ɗari bisa ɗari ba sai shi ɗin, ba zan kira hakan da jarabta, domin ko mahaifina bai sha ba akan yadda nake jin Mijina, bana ganin laifinsa sai nawa ina jin ban kyauta ba, na masa ƙwauron soyayya, rashin wadataccen abinci bai taɓa damuna ba, hatta ruɓewar da yarinyata tayi a ciki. ranar dana fahimci mara gurbi nake aure, matacciyya na zama, ina rayuwa cikin duhun kabarin da babu mai fiddani tambayar da zuciya ke mini me ya sanya ya zama MUNAFUKIN MIJI...
JIDDO(Gidan Aurena)  ni MAMANNABEELA393
MAMANNABEELA393
  • WpView
    MGA BUMASA 999
  • WpVote
    Mga Boto 20
  • WpPart
    Mga Parte 45
JIDDO labari mai cike da darrusa masu tarin yawa.
RUWAIDA ✔️ ni rahma_Inuwa
rahma_Inuwa
  • WpView
    MGA BUMASA 270,391
  • WpVote
    Mga Boto 32,662
  • WpPart
    Mga Parte 54
Poor Ruwaida Mahmoud had to get married to her friend's brother, Turaad, a rich sophisticated Doctor not knowing she had signed a contract to save her life! _______________________________ Her eyes tinged with tears the moment she raised her head to look at him. All the while he spent talking to her, she had her head down, staring endlessly at her hands. His words filled with a sincerity which he had shown broke her to pieces. The most she could do was smile at him. Even if she wanted to, her words wouldn't be able to make sense. She had so much to say, so much to let out, but then, her vocals refused to let her. He held both her hands and smiled back, his other hand on the small hospital bed she had laid. "You scared me Waida, I almost passed out seeing you being trolled back into the ICU you know," He said, and laughed, ducking his head low, as the way he had acted replayed in his memory. She also chortled silently, not minding the tears that refused to stop, moments like this, always left her emotional. "I did? But I'm fine now ain't I," she asked and he placed a hand on his forehead, his overdramatic wife mode had just been turned on. "Yes you're, but please don't ever do that again," he said with a stern face. "Promise me," With an absentminded look in her eyes, she nodded and gave a quick reply. "Yes Muhammad, I promise," Love_ Silentwriter ☕️
CUTARWA! ni Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    MGA BUMASA 60,916
  • WpVote
    Mga Boto 2,534
  • WpPart
    Mga Parte 50
Kowane ɗan Adam, ɗauke yake da littafi, mai tarun shafukan ƙaddara, idan ka karanta fejin yau, sai ka buɗe na gobe zaka san me yake ɗauke da shi. Sai dai ummi na iya cewa, tun da ta buɗi ido, ba ta taɓa cin karo da shafin da buɗe shi yayi mata daɗi ba, sarƙar ƙaddara ke ta janta daga wannan tarago zuwa wancan ko menene dalili?...
YASMEENAH ni deejasmah15
deejasmah15
  • WpView
    MGA BUMASA 308
  • WpVote
    Mga Boto 15
  • WpPart
    Mga Parte 14
YASMEENAH Da mamakance nake kallon kaina, ni ce amma bani bace! Bani bace wacce ke tsaye a gabana. Toh wacece ni ina kuma na tafi?, tambayoyi ne da ban da amsarsu don ko zaa shaƙe ni ba zan iya amsawa ba. A dai-dai lokacin bugun ƙofar shi ya tsananta " ki buɗe ƙofar nan nace!", a tsawace yayi maganar hakan ne ma ya sake hargitsa ƴaƴan hanjina. Don tabbas ina jin tsoron haɗuwata dashi amma kuma nafi tsoron halittar da take gabana da suna na.......... Deejasmaah.
NISFU DEENIY.......! ni deejasmah15
deejasmah15
  • WpView
    MGA BUMASA 3,913
  • WpVote
    Mga Boto 237
  • WpPart
    Mga Parte 45
She was exactly opposite of what he wants in a wife,,,he vowed not to be with her but fate has its own way as it choose them as life partners. He didn't accept her as a wife but he couldn't say No to his parents,,,,, he's hopeless as choosing her means loosing his happiness Meet Nadeefah Yerwa the ever smiling, beautiful young lady, an entrepreneur and also the apple of the eye of people of Yerwa Family...... Da sonshi aka raine ta, da shi ta girma, ta tashi bata da wani buri sai na kasancewa da shi har abada.....but he broke her and shattered her dream and hope leaving her with a deep un healing wound💔....her trust was breeched and her sweet and spring life was now a story💔...... meyasa ya rabu da ita?! me tai masa da ta chanchanci haka daga gareshi was it because she's so submissive or her love was not enough?!......... Burhan Yerwa....the most eligible bachelor of the family, he's every girl's dream,,,,he never loved her in fact he hated her and everything about her which lead him to making a grave mistake.....and he only realized it when it is almost late, He tried making up for everything but Nadeefah was so reluctant!! and left him without looking back....... will they be together again? what was his crime? why is Nadeefah adamant and stubborn? was she like that before or she was forced to change.....? find out in NISFU DEENIY......🥀 Love Romance Family Relationship Broken