New
8 stories
WATA ƘADDARA by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 3,012
  • WpVote
    Votes 129
  • WpPart
    Parts 27
Ko wani bawa nada tasa zanan ƘADDARA sai dai shi tashi tasha banban data saura, komai ya farune daga ranar da mahaifiyarsa ta kwanta ciwo, ya buga ya nema domin sama mata kuɗin magani dana asibiti duk da yana matashin saurayi mai ƙarancin shekaru ɗan kimani shekara 17 a duniya, ya nema dangin uwa dana uba babu wanda ya kallesa, daga ƙarshe kalma ɗaya ce tak ta fito daga bakin ƙanin mahaifinsa, duk abinda zaiyi yayi mana dan nemawa mahaifiyarsa kuɗin magani tunda shi ɗin namiji ne, wannan kalmar ita tayi sanadi ta tafi da kundin WATA ƘADDARA SHAHEED ya faɗa cikin ƴan fashi wayanda sukayi ƙaurin suna aharkar fashi, sai dai kuma fuska ta zamar masa ƙaddara amatsayinsa na kyakyawan matashin bafulatani black handsome, daga fashi ɗiyar masu gida ta maƙale masa ƴar shekara uku aduniya ILHAM, daga ganin fuskarsa lokacin daya cire facemask ɗin kan fuskarsa, a ɗakin mahaifinta daya je kwasar dukiya, ganin asirrnsa zai tonu ga ƴan sanda ga ƴar masu gida dake kukan sai ta bisa, ba tare da wani tunani ba SHAHEED ya ɗauki ILHAM ya tafi da ita duniyarsa, tashin hankalin SHAHEED ɗaya ne tak aduniya duk lokacin da ILHAM ta gane ta yarda ta zo hannunsa, dan wasu shekaru da sun shuɗe zata manta ko ita ɗin wacece, sai dai kuma duk ranar da sirrinsa ya bayana me makomarsa...!!
BROKEN HALVES by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 8,986
  • WpVote
    Votes 865
  • WpPart
    Parts 4
BROKEN HALVES||BOOK TWO OF DOWN HEARTED. If love is the disease, she knows he would be her cure. If love is the pain, she knows he would be her ease. If love is a monster, she knows he would be an angel. If love is a vampire, she knows he would be the magic that'll make her blood forbidden. But what happens if he's the one she loves? The one she's willing to give her heart and soul to? The one who makes her dumb and she losses her senses to? To her, he is the love clone she has read in books, seen in paintings, and the glow that comes with the moon. Could she call him Love? Because love gives nothing to her but pain. She loves him, because he makes their whole hearts turn into 'Broken Halves'. Follow me on this journey of pain, heartbreak and love. Book two of Down Hearted. Ayshatou.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 275,453
  • WpVote
    Votes 21,562
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
ONE YEAR GAP✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 208,531
  • WpVote
    Votes 8,052
  • WpPart
    Parts 13
"Daada, Maama; Did I for once told you what I want? You've always chosen what to wear for me, what I should eat, where I should go, even the environment I should stay in. Isn't that enough for you to grant my only wish?. It's okay if you don't want to, I might have been a burden on you. I'm sorry," with that, she sprinted to her room, locked it and broke into tears, ignoring their knockings. * "I think I will let you to study abroad,but only under one condition; you have to get married; for I couldn't let you there all by yourself," Daada spoke haltingly, hoping she wouldn't agree, but her answer made his hope vanished. "It's okay, Daada, who's the guy? And have you started processing my admission?" She asked, a wide grin plastered on her face, not caring about the marriage thing, she thought it was all a threat. "It's Sadeeq, Alhaji Mustapha's son. But he studies in Qatar, that means you will also study there," Daada encapsulated, his face deviod of emotion. Ihsan looked up at Daada, and wanted to bellow out the words, but they came out as a whisper "Daada..you mean Sadeeq? He's just 19 years old. How would I marry him? Who will take care of who? Uhm Daada?" She slurred, tears rolling down her cheeks. "He is. And would take good care of your health. What's there in marrying him? Isn't he a man?" Daada inquired. "There is; it's just a one year gap between us. And he isn't a man in my eyes," she reprimanded and broke into tears. _____ What would happen to Ihsan? Would she agree on studying abroad? Fighting for her health, at the same time marrying the guy she looks down onto? As she would always avow "It'sjust a one year gap." It would be a hilarious roller coaster ride. Tag along. Your's always__AYSHATOU.
SERENDIPITY OF LOVE ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 109,355
  • WpVote
    Votes 7,713
  • WpPart
    Parts 16
When love speaks, when love yearns for attention, when it crushes and intends to erupt out of the beholder's heart; Nothing could stop it, it looks onto nothing. Status seems just a name to it, age seems just a number. It knows no bound, it knows no difference. She was just a poor lady, from a wrecked background. He was a pompous guy, from an affluent background. She needed money for her WAEC examination. He needed a maid, to take care of his house. He hired her. She started working in his house. Destiny unleashed a predicament between them. It bounds them hitched. ____ What would it be? What has destiny unleashed upon their lives? It would be a love, heartbreak, and romantic roller coster ride. #Ayshatou.
KUMALLON MATA by ummishatu
ummishatu
  • WpView
    Reads 1,397
  • WpVote
    Votes 58
  • WpPart
    Parts 1
Labari ne da yakunshi yanayin da rayuwar mata take ciki a wannan zamani da irin matsalolin da zafin kishi kan iya haifarwa cikin rayuwar 'ya mace.
SAƘON ZUCIYA by ummishatu
ummishatu
  • WpView
    Reads 41,735
  • WpVote
    Votes 4,249
  • WpPart
    Parts 36
Labarin wata yarinya marainiya dake zaune akauye cikin tsangwama,tsana da rashin gata wacce keda burin zama likita.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,711
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!