SaadatuIbrahim699's Reading List
39 stories
TUN RAN GINI TUN RAN ZANE. by khairi_muhd
khairi_muhd
  • WpView
    Reads 3,170
  • WpVote
    Votes 140
  • WpPart
    Parts 52
Labari ne akan masoya guda biyu wayanda suka taso cikin kaunar junansu saidai iyauen su sun dauki alwashin babu a aure a tsaksninsu. Ga dai jini daya na yawo a jikinsu na zumunci amman wani shudaddan alamari ya yi musu katsnga da samun junansu.
ALAKARMU by HafsatMohdArabi
HafsatMohdArabi
  • WpView
    Reads 41,687
  • WpVote
    Votes 1,343
  • WpPart
    Parts 33
Karki kashe! Tsura ma screen din wayar tayi tana kallo, ta rasa me Rayhan yake nufi da ita sam a rayuwarta. Send me you pic I wanna see that beautiful face of yours please?! " mtsw" Taja tsaki tare da kashe datar komawa tayi kan bed din ta kwanta tare da runtse idannunta. Tsaye take lokacin da taji hannayensa biyu ya shigo jikinta zuwa dan cikinta inda tsoro yabi ya dubibiyeta jin yadda yake Shafa ilahirin jikin nata. Inda lokaci guda salon ya sauya inda ya shiga wasa da kan nipples dinta dake cikin Riga tare da sako kansa zuwa wuyanta yana bi cikin wani irin yanayi, wani irin nishi ta sauke tare da matse idannunta duk da a tsorace take dashi din tana matukar Jin dadin abunda yake mata. Sosai Ramzia ke Kara mimmikewa kan bed din gaba daya ilahirin jikinta amsa mata yake " Ramzia!".
BA KYAU BA ✔️ by sakieyy
sakieyy
  • WpView
    Reads 109,094
  • WpVote
    Votes 10,088
  • WpPart
    Parts 54
*** Dariya ya saki a wurin, dariya yake yi had'e da goge kumatun shi kamar tab'abbe, wai shine yau yake kuka akan mace, shi ya ma manta rabon da yayi kuka Maybe tun yana primary school, amma wai shine yake zubar da hawaye akan wata dama bata san yanayi ba, haushin kanshi yaji ya kamashi******
UWARGIDAN BAHAUSHE by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 76,268
  • WpVote
    Votes 11,161
  • WpPart
    Parts 66
A story of Safiyya and Usman
Sila by Khairat_
Khairat_
  • WpView
    Reads 42,128
  • WpVote
    Votes 1,693
  • WpPart
    Parts 36
Amma kin san akwai karatu ko ko kyalkyalen banza kike so Ni de aa wallahi bazan iya ba Ta mike Ya biyo ta *DEAR* ta juyo yaya na gaji tafiya xan yi. Ki xauna anjima kadan zan yi lec in nayi sallah se mu tafi tare Yaya da mota nazo Ni yau da napep nazo Kai yaya ina motar taka? Tana gun gyara mashin din kuma abulkhair ya amsa zaiyi amfani dashi. Ku jirani se mu tafi tare Aa Kawarta ta ce aa *DEAR* mu jira yayan mana me a ciki in mun yi sallar ma tafi.
YA JI TA MATA by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 88,121
  • WpVote
    Votes 8,201
  • WpPart
    Parts 63
Wannan labari me suna YA JI TA MATA shine littafina na uku.... Labarin wani saurayi ne Wanda bashida aiki sai zina, a cewar sa ba laifinsa bane Allah ne yayi sa hariji. Toh hakan ne yasa iyayen sa suka rufe ido sai yayi aure amma fa an gudu ba'a tsira ba domin kuwa babu wacce take iya zaman sati biyu dashi tsanani kwana 10 sai su gudu. Toh fa an Sami matsala domin reshe ta juye da mujiya inda Allah ya hadosa da Wanda ta fisa jaraba toh yanzu kuma shi ke gudu. Wai ya za'a kwashe ne a lokacin da iyayen sa sukace bai isa ya saketa ba kamar yadda ya dafa kur'ani cewa bazai saketa ba? KU BIYONI CIKIN WANNAN LABARI NAWA DAN JIN YADDA ZA'A KAYA. SAURAN LABARAI NA: 1.KURUCIYAR MINAL 2. YARINYAR CE TAYI MIN FYADE AND NOW 3. YAJI TA MATA.
WUTA A MASAƘA by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 49,056
  • WpVote
    Votes 2,124
  • WpPart
    Parts 31
labari akan wata yarinya me rawar kai da rashin jin magana sam, labari akan taɓarɓarewar zumunci, tarbiyya da rayuwar 'ya mace idan ta rasa me jiɓantar lamarinta, Yayin da ake zaton wuta a maƙera katsam se ta bayyana a masaƙa, ku kasance dani dan jin me ze faru a wannan littafin
Haleematu  by Reedahmz
Reedahmz
  • WpView
    Reads 11,979
  • WpVote
    Votes 493
  • WpPart
    Parts 67
Rayuwar Karamar Yarinya data Rasa iyayenta Biyu A lokaci guda bayan haka rikonta yakoma wurin dangin mahaifinta da yadikonta ....
SIRRIN MU by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 11,835
  • WpVote
    Votes 286
  • WpPart
    Parts 12
_Duniya makaranta a lokacin da wasu suke shiganta a lokacin ne wasu ke barinta,wasu na zuwa Duniya wasu kuma na barin Duniya, Rayuwa kamar shafin littafi ce,baka sanin abinda yake bangwan baya dole saika buɗe shafin gaba,muna zuwa Duniya ne ba tare da sanin abinda ke cikinta ba,wasu na zuwa a makance, wasu a kurmance,wasu kuma babu ido,kunan jin magana,uwa uba wasu basa zuwa da ƙafar takawa_ _Nakasa bata taɓa zama kasawa,haka kuma ƙaddarar data mai dashi nakashasshen zata iya sauya, kullum cikin zullumi yake, shin tayaya ne rayuwa zata kasance masa? tayaya yana nakashasshen zai iya mulkan dubban jama'a? Cikin ana tsangwamarsa bare ace ya zama shugaba,yaya jama'ar gari zasu ɗauke sa?tayaya zai gabatar da mulkin bayan Allah ya taushe ta hanyarsa rasa wani ɓangare na jikinsa?_ _Zuciya nada abubuwan ban mamaki,abinda kake so ita bashi take so ba,kullum yana ganin abin kamar mafarki amma yadda abin ke zamar masa a gaske shike masa mamaki,me zaiyi wanda zai samu farin ciki?me zaifi wanda zuciyarsa zata daina kewa ta daina ƙunci,duhun dake cikinta haske ya mamaye shi, FARAUTA shine abinda zuciyarsa ta yanke masa,abin mamaki shine tayaya nakashasshe zai iya zama mafarauci? Tayaya farauta zata masa maganin damuwarsa?.._ '''SHIN ZAI IYA KO A'A? YANA CIN RIBA A FARAUTAR KO A'A? KUNA TUNANIN WATA RANA NAKASAR SA ZATA IYA ZAMA RIBA GARESA?
Rubutacciyar Ƙaddara by ayshajb
ayshajb
  • WpView
    Reads 130,561
  • WpVote
    Votes 764
  • WpPart
    Parts 24
Rashin kula da bamu samu daga iyayenmu ba , shi ya taka muhimmiyar rawa gurin gurbata Rayuwar mu. musammanma ni dana taso a hannun Matar Uba, da'ace na samu kula a gurin Ubana wlh da ban d'auki dala ba gammu ba, Banshiga rayuwar kawayena dan na gurb'ata su ba!, hasali ma su suka bibiye ni ganin yanda nake fantamawa yasasu Kwad'ayin Rayuwar da nake ,duk da iyayensu , sun raba Amintar dake tsakanin mu Nayi kokarin barinsu sai dai Shakuwa tun na yarinta ya kasa bari muyi nesa da Juna, duk da na guje musu bisa i'rin gurbatacciyarr rayuwar da nake amma Haka sukayi fatali da shawarata. bakai kake zabarwa kanka Kaddara ba, Haka zalika bakai kake zanawa kanka, Rayuwar da zakayi ba, Kaddara i'ta ke zab'arka rayuwa kuwa i'ta ke juyaka yanda taso, Amma Allah na dubi da Halinka ne. tabbas rayuwar mu Rubutacciyar Kaddara ce , abin dubawane Dan Allah ku d'auki darasin cikin labarin akwai fad'akarwa sosai a cikinsa...