SeeyaAliBlack's Reading List
17 stories
Aisha_Humairah by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 759,993
  • WpVote
    Votes 63,999
  • WpPart
    Parts 77
It is a story about two sisters that are like the two sides of a coin, totally different yet part of each other. It is a story about loneliness, sadness, discrimination, hypocrisy, self pity and of course love. Get your handkerchiefs ready because this story will bring you tears. Enjoy
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 165,308
  • WpVote
    Votes 17,199
  • WpPart
    Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,131,652
  • WpVote
    Votes 101,520
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
TAGWAYE by MamanMaimoon
MamanMaimoon
  • WpView
    Reads 38,925
  • WpVote
    Votes 2,050
  • WpPart
    Parts 21
If you are looking for a story that will touch your heart and soul, this is it.
KE NAKE SO by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 182,987
  • WpVote
    Votes 12,533
  • WpPart
    Parts 19
#1 sacrifice 21/08/2020 #5 in romance 27/09/2016 "Malam, ka yi kuskure, idan ka na tunanin zaka canza min ra'ayina a minti biyar". "Ko za ki gwada ki gani?" Ya tambaya, yana murmushi, ita ta rasa ma yadda aka yi ya iya murmushi, da dai ba ta ganin hakan a tare da shi. Ta kan dauka shi haka Allah ya halitto shi, duk lokacin da ta samu ganinsa a rayuwarta, sau daya ta taba ganin murmushinsa, ko ba da ita ba, idan tana wurin, baya yin murmushi da kowa. Ta danne zuciyarta, sannan ta zauna, don ita ko ganinsa ma ba ta son yi, bayan abin da ya yi jiya. "Tambaya na ke son na miki. Shin Alhaji Yusuf da ki ke son ki aura, kin tabbata ya damu da farin cikin ki, ko kuwa bacin ranki?" "Wace irin tambaya ce wannan?" Kallonta yake yi kamar zai hadiyeta "Ki amsa min, me ya sani game dake?" Kafin ta ba shi amsa ya ci-gaba. "Shin ya san cewa ba ki son turare mai karfi, saboda ki na da Allergy, ko kuwa ya san idan kin sha ruwan sanyi ciwon Agalawarki na tashi? Ko kuwa kin fi son kasancewa cikin mutane ki yi walwala. Ya san da cewa ba ki amfani da Salary dinki, sai dai ki yi hidima wa wadanda ki ke so?" Ya numfasa cikin murya kasa-kasa ya-ce. "Ya san cewa ba kya son shi?" This is the limit. Ya kai ta makura. "Yaya aka yi ka san duk wannnn a tare da ni?" "Saboda Jidda, na sanki. Na san komai game dake every. Little. Detail. na sani". Ya fada cikin wani yanayi mai tsinka jiyoyin jikin mai saurare. "Well, abinda ba ka sani ba, shi ne ka bata kan batun Alhaji Yusuf, domin kuwa SHI NA KE SO!
BURNT CASTLE by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 13,416
  • WpVote
    Votes 2,128
  • WpPart
    Parts 14
My name is Nala Khalif, the daughter of the head district of Heliwa district, which is among the authoritatively districts of Mogadishu castle in the southeastern Somalia. I'm known to be Amiirad Nala, the first daughter and most beloved to Boqor Khalif. I used to pity how my maid Sahra, lives her life as a slave and be contented with that. Only if I know what life has in store for me. The prones I were to perch on. The Mogadishu castle was known to be the white pearl of the indian ocean. Could it be realized anymore? When all is left would be a BURNT CASTLE. Would you give your girl the chance? It's Ayshatou! You all know I love heart breaks! Well; this has more than just the word "Heart break."
JANNAH  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 310,993
  • WpVote
    Votes 37,996
  • WpPart
    Parts 31
Jannah Uthman, a determined twenty-one-year-old, is on a relentless quest for justice for her deceased sister, a mission fueled by grief and the desire for retribution. As she delves deeper into the investigation, she crosses paths with Abdullah Abubakar Daggash, a brilliant state prosecutor known for his sharp intellect and unwavering commitment to the law. Abdullah, often referred to as "Sheikh," is drawn to Jannah's passion and resilience, and he becomes her unexpected ally in the fight for justice. However, as their professional relationship deepens, Jannah finds herself grappling with a whirlwind of emotions. The lines between vengeance and love blur, forcing her to confront her own motivations and desires. As they navigate a web of legal battles and personal turmoil, Jannah must decide whether to embrace the healing power of love or to succumb to her thirst for vengeance. With the stakes higher than ever, will she find the strength to let go of the past and choose a future with Abdullah, or will her pursuit of justice consume her entirely? CROSSROADS OF THE HEART
In Our Stars by dblackvirgo
dblackvirgo
  • WpView
    Reads 22,340
  • WpVote
    Votes 2,491
  • WpPart
    Parts 38
"I'll keep choosing you, even when I know you're not good for me." -Jawad Dikko "I'm yours, I have always been yours....I only need the voices in my head to believe you're mine too."- Layla Tafida Aliero The best person to fall in love with is who knows you the most. Layla didn't believe that, the last person she wanted to spend the rest of her life with was someone who saw every single ugly side of her. And he was that. He saw her, all of her. Bringing herself to accept him would do him more harm than good and she believed she was saving him, saving him from herself. Except, not having him was worse than ruining him. She was selfish with him. If fixing herself was the only way to have him then she was ready for that, her only prayer was for it not to be too late. For her redemption and his love.
TAZARAR DA KE TSAKANINMU by Ummu-abdoul
Ummu-abdoul
  • WpView
    Reads 147,508
  • WpVote
    Votes 15,093
  • WpPart
    Parts 41
Biyo mu sannu a hankali don jin TAZARAR da ke tsakanin Dee Yusuf da Amatullah. Updates zai dinga zuwa duk ranakun Laraba da laha3. Ku biyo Ni Safiyyah Ummu-Abdoul tare da Khadija Sidi don jin wannan TAZARAR
DAULAH by Maryam_gide
Maryam_gide
  • WpView
    Reads 138,487
  • WpVote
    Votes 3,912
  • WpPart
    Parts 14
She was not only born with a silver spoon, she was rocked in a diamond cradle and raised in a gold castle. She had the world at her feet and on her finger tips giving her the permanent title 'Daulah' and the name Maimunatu almost ceased to exist. With a rare kind of beauty and an exceptional personality, she had heads turning to her and wanting to dance to her tunes but it took a single look from the last person she would spare a glance to point out to her all the places where she was broken. Realizing that she needed a heart to fit in to get fixed, she set out for his but Mukhtar only wished he had one to give her.... But she wasn't a girl who gave up, she knew he had one in there and set on a mission to find it, looking into every corner of his darkness until she got caught in his storm of curse which threatened to drown them.