yassam07's Reading List
17 stories
ƳAR IYA (Mai hannun ɓarna) by Diamond_Bhatool
Diamond_Bhatool
  • WpView
    Reads 1,193
  • WpVote
    Votes 12
  • WpPart
    Parts 69
Fictional story with life full of childhood, entertainment, revenge, betrayal and heart touching love.
WASA FARIN GIRKI(cigaban gidan gandu) by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 3,143
  • WpVote
    Votes 50
  • WpPart
    Parts 1
Paid book#200 naira ......Me baba yake nufi?,shikenan wai na hakura saina zauna lafiyah a gidan sameer?!! Inaaa hakan bazai taba yi wuwa ba,dan barikin sajojin dayake takama dashi saina maidashi tamkar kango,barekuma gidansa kam sai yayi daya sanin sakani a cikinsa. Domin natsani zama da dawani a rayuwata bare kuma aure.......hmmmm muje zuwa yanzu za'a fara wasan.
TAME GARI by Khadeejausman
Khadeejausman
  • WpView
    Reads 5,766
  • WpVote
    Votes 117
  • WpPart
    Parts 1
Hatsabibiya ce,wadda bata barin kota kwana,ta yi ƙiriniya iya iyawarta.
K' A S A I T A (LABARIN YAREEMA NASEER) by Nuceeyluv
Nuceeyluv
  • WpView
    Reads 9,837
  • WpVote
    Votes 315
  • WpPart
    Parts 18
Littafin KASAITA littafi ne dake dauke da labarin SARAUTA, Wanda shi Yareema NASEER ya Shiga kalubale dayawa na rayuwa a dalilin sarauta, a gefe guda kuwa ya fada makauniyar soyayyar ta batare daya ankare ba, dukda yanada wata masoyiyar a gefe wacce yake ganin itace sarauniyar birnin zuciyar sa sai gashi zancen yasha bambam a Inda beyi tsammanin Hakan ba, shin Koh ya labarin zai kasance? Koh wanne kalubalen yake fuskanta? wacece Wannan daya fada makauniyar soyayyar tata? Mu hadu tsundum a cikin littafin KASAITA domin... ILMANTUWA NISHADANTUWA A cikin kayataccen littafin KASAITA, taku a koda yaushe NUCEEYLUV 😘.
UNCLE NE..! by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 30,420
  • WpVote
    Votes 645
  • WpPart
    Parts 11
Meet Jalal(jkj)the criminal man
CIKAKKIYAR MACE by RASHOWS
RASHOWS
  • WpView
    Reads 32,897
  • WpVote
    Votes 2,650
  • WpPart
    Parts 49
Littafi ne na CIKAKKUN MATA wa da suka amsa sunansu CIKAKKUN MATA M , yarinyace wacce take da burin ganin kowace mace agarin tazamo CIKAKKIYAR MACE wacce zata iya sarrafa mijin ta ,ta tarairayeshi ,ta nuna masa tsantsar soyayya,wacce zata zamo tana gamsar damiji a shimfid'a, sannan uwa uba ta kasance ta iya kisisina,da zallan shagwab'a.
UNCLE DATTI by eedatou
eedatou
  • WpView
    Reads 111,822
  • WpVote
    Votes 2,972
  • WpPart
    Parts 28
He was married to her elder sister and the destiny of his manhood fall upon her, what's a family saga? UNCLE DATTI JIKINA YAKE SO! Ko ya labarin zai kasance idan ta fahimce cewa mijinta na neman yar'uwar ta? Me zai faru ne bayan kowa ya tabbatar da lalurar da ke damun datti na rashin sha'awan mata amma kuma mai tsananin sha'awan k'anwar matarshi wacce ita ce kaddarar shi. Muje zuwaaaaaaa
ZAFIN RABO ✔️ by sakieyy
sakieyy
  • WpView
    Reads 137,945
  • WpVote
    Votes 11,556
  • WpPart
    Parts 62
Labari ne da ya k'unshi tsana, k'iyayyaya, mugunta, da uwa uba soyayya. Ku biyo ni kuji me zai faru a littafin //Zafin Rabo//
BAMBANCIN ƘASA(Battle to reach) by Siyamaibraheem
Siyamaibraheem
  • WpView
    Reads 1,847
  • WpVote
    Votes 251
  • WpPart
    Parts 35
"Make sure you take good care of your sister duk runtsi da tsanani kar ki bari ki karaya ko ki sami rauni dangane da abin da kika saka a gaban ki,ki sani,horon da kika samu sama da shekaru ashirin da uku tun kina jaririyar ki,farat ɗaya ba'a isa a ƙwace maki shi ba sai in ke kika bada damar yin hakan dan haka nake ƙara jadadda maki kamar yadda kika yaƙi sojoji ɗari biyu da talatin da bakwai da aka sako su daga masarautar OTTOMAN haka zaki jajirce ki cigaba da yaƙar duk wasu maƙiyan ki da zasu biyo ki,make sure you find your sister and take her far away from Ottoman promise me"!!haka jikin ta na ɓari gaban ta na faɗi zuciyar ta na daɗa bushewa sakamakon ƙudiri mai nauyin gasken da ta alkawarta ma kan ta.. Wuf ta miƙe ta tashi tsaye ran ta na tafasa zuciyar ta na rura mata wani irin hucin ɓacin rai.. Kamar ƙiftawa da bisimillah ta zari doguwar takobin da ke gefen ta lulluɓe cikin marufin fatar sa da ke sagale a jikin rigar ta ta soƙe shi da shi ta daɗa tursasa takabin ciki ta juya shi ta yadda zai illata kayan cikin sa,ta cire takobin ta kuma yunƙurawa da iya ƙarfin ta ta kuma caka mai a daidai inda ta cire na farkon..ƙasa yayi yana nishi daga bisani numfashin sa ya ɗauke ɗif.. Kallon matar tayi idanun ta a ƙuntace ta mata kallon ƙarshen sannan ta juya ta yanki daji tayi wucewar ta.....!!!