Fatima946549's Reading List
6 stories
JAWAHIR by mk_princess
mk_princess
  • WpView
    Reads 10,210
  • WpVote
    Votes 662
  • WpPart
    Parts 37
Its all about love and Royal family life.... Read and find out ❤❤❤
BUTULCI KO FANSA? by jawabi
jawabi
  • WpView
    Reads 914
  • WpVote
    Votes 27
  • WpPart
    Parts 5
it all about life
DARAJAR MACE by swriter09082
swriter09082
  • WpView
    Reads 1,671
  • WpVote
    Votes 130
  • WpPart
    Parts 8
Guru so nake ku fafe minshi kamar yadda ake fafe gwangwani karku raga masa ko da wasa ku tabbatar kun koya masa hankali. Da sunan Allah mai rahma maijin qai Wannan labarin qirqirane banyishi domin cin zarafin wata ko wani ba. 💞 Page1 💞 Mama ki taimakeni dan Allah karki bari baffa ya auramin wancan tsintaccen bana sonshi kamal nake so dashi zanyi rayuwa dan Allah ki taimaki rayuwata idan na rasa Kamal mutuwa zanyi ta qarasa cikin matsanancin kuka mai cike da tsantsar tashin hankali. Haba zeenatu nace ki kwantar da hankalinki idan kinga anyi auranki da wancan tsintaccen to ki tabbatar cewa ni harira bana numfashi,auranki da kamal kamar anyi angama domin awannan karon bazan lamunta ba domin nima inada haqqi akanku daza ake min hawan qawara,banda san kai ya aurawa khairiyya mana ko dan ita uwarta shafaffiya damaice"yar gaban goshi to nima na daina dauka ta qara cike da bacin rai. 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞 Khairiyya tunanin mai kake haka kwana biyu Ina hankalce dake kin rage walwala mai yake damunki cewar Ammi tana kallonta, shiru tayi to ita mai zatace shin cewa zatayi soyayyar Ahmad ce tasata damuwa ko kuwa cewa zatayi"yar uwarta dazai aurane yasata cikin damuwa,kin yi shiru idan baki fadamin ba wazaki fadawa ko kina da wata uwar bayanni ta tsinkayi muryar Ammi,bakomai Ammi kawai Ina tausayawa ya Ahmad ne tunda Baffa ya masa maganar auren nan yak cikin damuwa,shi Ahmad dinne ya fada miki haka cewar Ammi tana kallonta,a'a Ammi ni ce dai nake ganin haka,to yazamuyi khairiyya Baffanku ne sha'aninsa sai shi babu mai lanqwasa shi sai kawu Bala,saidai mu taya yaron nan da addu'ah domin Ina tausaya masa kasancewarsa mai haquri. 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞 Ahmad ga wannan dubu talatinne sai ka fara rage gyaran gidan,gobe idan Allah ya kaimu zan je daqaiyyawa nasanarda kawu bala shawarar dana yanke domin zancen bana waya bane,to Baffa nagode Allah ya qara girma na gode cewar Ahmad da kansa yake
Shinfidar soyayya by cadyja99
cadyja99
  • WpView
    Reads 6,610
  • WpVote
    Votes 515
  • WpPart
    Parts 18
It's a love dillemma,shin wa ya fi cancanta ya aure laila,shahid ko Bishir?ku biyo ku sha labari ☺️😘
Rabin Raina (#hausaenglishromance) by thatlovergirl_700
thatlovergirl_700
  • WpView
    Reads 12,948
  • WpVote
    Votes 749
  • WpPart
    Parts 14
Maryamaa ta kasance mai kirki da kuma amana ga close friend dinta, Hauwa. Hauwa ta kasance mai son her one and only besty, Maryamaa. Basa zaton akwai wani abu da zai shiga tsakanin su bare ya kai ga cin amanar junan su. ==== ==== ==== Najib saurayi ne wanda koh wace mace zata so ace ya zama nata da sunan soyayya. Kuma shi mutum ne da idan yana son abu, babu mai raba shi. Meye zai faru idan Maryamaa da Hauwa suka tsinci kansu cikin the same love triangle? Join me, domin kusan yanda labarin zai kasance.
BA UWATA BACE by meeshalurv
meeshalurv
  • WpView
    Reads 68,432
  • WpVote
    Votes 5,252
  • WpPart
    Parts 48
BA UWA TA BACE Zaune take gefe guda cikin gidan nasu, tana kallon abinda Yan gidan nasu sukeyi k'awar tace Hadiza zaune gaban mamar tasu tana mata lissafin kud'i da tasamu, daga daren jiya zuwa yau da safe. Mamar sai washe hak'ora take tana murna sannan tace "Ai na fad'a Miki idan Kika bi Alhaji Hamza kwanan gida sai ya Baki mamaki." Hadiza tace gashi kuwa ya bani mamaki mama domin tunda Nike arayuwata bantab'a kama irin kud'in Dana kama yau gugu na gugur naira har dubu hamsin mama tawani wutsilo daga kugerar da take Yar tsugunne, ta fad'o k'asa sannan ta d'aga Kai ta dubi Hadiza ko zafin fad'uwar bataji ba tace da gaske kike ko da Wasa Yar nan. Hadiza tace "wallahi mama kingansu ma" ta fito dasu ta nuna mata kud'in hannu na rawa mama ta k'arbesu ta tashi tana juyi da rawa agaban d'iyar Tata. Bilkisu ji tayi k'amar ta kurma ihu Dan bak'in ciki wannan wata irin uwa ce Allah ya Basu, wasu hawaye masu zafi ya zubo mata ganin yadda ita Tata rayuwar zata Kaya kenan ga wata uwar yunwa datakeji, Amma saboda tak'i bin abinda uwar Tata takeso ta hanata, gashi ita tashin hankalinta shine idan dare yayi wani irin tuggu zasu had'a mata Dan taji mamarta da yayanta na zancen, zuwan Alhaji kamilu zuwa gareta ko tanaso ko bataso yau sai ya kwana da ita, Anya kuwa wannan ita d'in uwa ce agaresu tana cikin wannan tunanin taji k'ara bud'e kyauren gidansu na langa langa daga Kan da zatayi Dan taga Mai shigowa sai taga k'awarta ce ta biyu zainab. Shigowa tayi cikin wata irin shiga domin kayan jikinta amatse suke sosai duka sun fitar da surar jikinta rabin breast d'inta duk awaje cikin takun yauk'i da yanga tashigo, tana yatsina ko sallama babu mamarta ta k'alla sannan tace "wallahi mama yau nagaji Dan wannan d'an iskan Alhajin bak'aramin sasuk'a ta yayi ba tun dare yake abu d'aya har safe gashi bak'arami ba ga abun tashi kamar tabarya, gaskiya ya cika d'an iska