Choice
16 stories
My Life in Pieces✔️:#projectNigeria by sherie_fah
sherie_fah
  • WpView
    Reads 109,469
  • WpVote
    Votes 10,226
  • WpPart
    Parts 48
Do you know any other Zoeya Aliyu?. Its your wedding card and better get prepared you are getting married in two weeks!". For a moment there I went numb, deaf, lifeless as the last sentence hit me hard "You planned my wedding without my consent?. And am getting married to Aaryan?". I asked shocked. I just realized who he was!!. "At least you are lucky that I gave you the card. I've already shared it to our relatives so don't act surprised when they start asking". With that he stood up from where he sat. ******* Zoeya's father was a heartless and cruel man who decides whatever he pleases and expects everyone to abide by it. Zoeya on the other hand has been patient and abiding till her father arranged her marriage to her worst nightmare. Will it break her or make her stronger?
DR SAHEEB by Z11AMN
Z11AMN
  • WpView
    Reads 28,718
  • WpVote
    Votes 957
  • WpPart
    Parts 15
the story of arrogant doctor
Hameeda( Into the web ) by Novelettes
Novelettes
  • WpView
    Reads 11,511
  • WpVote
    Votes 625
  • WpPart
    Parts 13
Hamida was an ordinary girl trying to fit in, into the world entirely. after the death of her father, she and her mother moved in to stay with her Uncle who showed interest in Hamida and did the worst thing ever by coming closer sharing the one thing that's unfavorable. he changed her life for good and the path she didn't intent to choose doing something far worse than adultery, in the process, she met Hussein who is about to change her life for good, what happens when he finds out she doesn't only deal with human but something far more deadly than human itself, would he help her on this journey she's being unto, how would he accepts the fact that he has feelings for her but at the same time knows the truth about her undeadly past! how would she go about on his awful, vile journey would she follow her heart and be with the one she loves, or would she follow her head and shut down everything!....
Tagwaye (Identical twins)  by Basma_Bashir
Basma_Bashir
  • WpView
    Reads 138,037
  • WpVote
    Votes 7,481
  • WpPart
    Parts 45
Complicated🤐🤐🤐 Find out👇👇👇
ZAFIN RABO ✔️ by sakieyy
sakieyy
  • WpView
    Reads 137,009
  • WpVote
    Votes 11,556
  • WpPart
    Parts 62
Labari ne da ya k'unshi tsana, k'iyayyaya, mugunta, da uwa uba soyayya. Ku biyo ni kuji me zai faru a littafin //Zafin Rabo//
THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 147,186
  • WpVote
    Votes 18,175
  • WpPart
    Parts 71
Littafinnan Ingausa ne; wato hadakar turanci da Hausa. Shin ko ya rayuwar yan mata guda biyu zata kasance, a yayin da iyayensu zasu turasu aikatau; wanda ta hanyar iyayen keso su yiwa kansu kayan daki idan hidimar bikinsu ta taso. Shin wannan hanya da iyayen suka dauke zata bulle kuwa? Bayan dukansu yaran ba so suke ba? Me zai faru ga Sakeena wacce take fitsarin kwance, gata da rashin hakuri? Shin zaman gidan aiki zaiyi mata sauki kuwa? Habeeba fah? Wanda hakuri da juriya sune halinta. Shin aikatau zai chanza mata halayenta? Ku biyoni domin kuji yadda tafiyar zata kama. Aysha Malumfashi ce.
Ni Nuwaylah A Hausa Love Story by beealpher
beealpher
  • WpView
    Reads 44,243
  • WpVote
    Votes 3,858
  • WpPart
    Parts 50
A hankali ya kira sunnanta, but she couldn't look at him, ya kama hannunta, ya daga habbanta, yana kallon fuskarta. "Nuwaylah? I... I... I love you" Ya fada cikin extremely cool voice. Kalmar na landing a dodon kunnuwanta, ta dago daran2 idanuwanta tana kallansa. "Yes Nuwaylah, I truly love you". Kanta kawai take girgizawa sai hawaye dake gangarowa daga idanuwanta, ta kasa cewa komai. She couldn't believe her ears, how could he love her? Ya matso kusa da ita sosai kamar mai shirin shigarta, ya dora hannayensa kan kafadarta "I'm going crazy Nuwaylah, please help me, I'm not asking you to love me back, just let me love you, let me be the man in your life, let me be the father of your child, please Nuwaylah" Ya karasa idanuwansa na zubar da kwalla, she couldn't raise up her head amma tasan kuka yake, kallamansa sun mata tauri da yawa, she loves him too but they can't be together, can't he see? "Sir I'm... I'm sorry but what you're asking from me is not possible, Sir you can't love me. We do not belong to the same category, Sir you're far above my level. I..." "Shhhh, love knows no class nor level, the heart falls in love with whom we can not choose, my heart chooses you Nuwaylah, it falls in love with you" Ya hadda kanta da nasa yana shakar kamshinta, numfashinsu na sauka at the same time, ya lumshe idanuwansa a hankali.
Khadeejarh ❤️❤️ by khadijamuktar55559
khadijamuktar55559
  • WpView
    Reads 152,013
  • WpVote
    Votes 6,672
  • WpPart
    Parts 53
Fam,love,romance,money& possessiveness ❤️❤️ Hausa novel Hausa novel Ku biyo ni ku sha lbr ❤️❤️❤️
ZABI NA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 78,477
  • WpVote
    Votes 10,378
  • WpPart
    Parts 46
KWADAYI mabudin wahala, QARYA fure take bata 'ya'ya, DA-NA-SANI qeya ce sannan DAN HAKKIN da ka raina shi yake tsone maka ido!!
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 73,959
  • WpVote
    Votes 2,341
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.