amrayasha's Reading List
24 stories
KALLON KITSE oleh LadyAyshert
LadyAyshert
  • WpView
    Membaca 171,399
  • WpVote
    Suara 9,456
  • WpPart
    Bagian 55
Kallon kitse ba litaffina bane na marubuciyar nan ne Halima Abdullahi k/mashi
INDO A BIRNI  oleh Rasheedatgimbiyaus
Rasheedatgimbiyaus
  • WpView
    Membaca 16,089
  • WpVote
    Suara 625
  • WpPart
    Bagian 41
labari ne akan wata yarinya fitinanniya wacce ta gagari ƙauyen su hatta iyayen ta, ta GAGARESU acikin labarin akwai ban DARIYA akwai Soyayya mai ratsa zuciyar mai karatu, ga kuma tausayi tare da nadama uwa uba kuma bak'ar ƙiyayya, shin ya rayuwar wannan yarinyar zata kasance.
ABBAN SOJOJI oleh BossBature88
BossBature88
  • WpView
    Membaca 50,856
  • WpVote
    Suara 976
  • WpPart
    Bagian 19
💋Romantic Love story💋 Labarin matashiyar yarinya wadda ƙaddara ke kaita aikatau gidan sojoji tayi shigar maza Amatsayin ɗan aiki, gidan Abban sojoji wanda yakasance chief of Army staffs, ƴa'ƴansa goma shatakwas duk maza masu riƙe da manyan muƙamai na sojoji 💋💘💞
A JINI NA TAKE oleh Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Membaca 69,961
  • WpVote
    Suara 3,092
  • WpPart
    Bagian 12
Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.
NOOR ALBI oleh Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Membaca 7,527
  • WpVote
    Suara 258
  • WpPart
    Bagian 6
Rabo sai Mai shi..Bata taba saka ran shigowarsa ko zama jigo a rayuwarta ba sbd kallon datake Masa amatsayin uba Kuma mariqinta.,soyayyace tashiga tsakaninsu batareda sun ankaraba bayan dukkaninsu sun haramtawa kansu hakan,Shin ta yaya zata kalla mijin yayarta Yar uwarta amatsayin nata mijin??
BABU SO... oleh BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Membaca 9,007
  • WpVote
    Suara 332
  • WpPart
    Bagian 6
hhhh miya kawo kishi. littafin babu so yazo muku da nasa salon na musamman shima. sunce BASU son juna. to amma mike kawo musu KISHIN juna kuma masu karatu? a waje ɗaya zamu sami wannan amsar. shine ta hanyar bibiyar littafin BABU SO MIYA KAWO KISHI ɗaya daga cikin books biyar na zafafa dake zomuku cikin kowanne salo na burgewa.
ZAFAFA BIYAR(DANDANO) oleh huguma
huguma
  • WpView
    Membaca 17,828
  • WpVote
    Suara 399
  • WpPart
    Bagian 5
New year
DUHUN ZUCIYA oleh phartyBB
phartyBB
  • WpView
    Membaca 5,278
  • WpVote
    Suara 420
  • WpPart
    Bagian 15
Zuciya na duhu ta zamto kurman dutsen da ke tsakanin sahara, zafin rana na ratsa shi, turirin sahara na turara shi. Wannan shi ne kwatan-kwacin misalin da ke tsakanin wanda ya rasa kulawa da ƙauna ga makusantansa. Tsana ta ma ye wajen soyayya, hassada ta mamaye idanuwan makusanta da ka haƙiƙance da yarda da su. Jahilci da rashin tsoron Allah suka zama abokai na kur-kusa ga majiɓantan lammuranka. Completed a ArewaBook akan 300.
Zuciya Da Gwanin Ta oleh ayeshay_bee
ayeshay_bee
  • WpView
    Membaca 19,373
  • WpVote
    Suara 656
  • WpPart
    Bagian 21
Burin zuciya a ko yaushe shine ta samu gwanin ta. Ko da kuwa hakan zai zama illa a gare ta. To amma in hakan ne kadai ya rage zabi, ya abin kan kasancewa? Ku biyo ni... Ku fito kuji labari zazzafa Kan zuciya da gwanin ta Tsokar da babu irin ta mai son cikar burinta Mai karkata hankali zuwa gun ra'ayin Cikin tsuma da dimauta Ita in dai taga gwani nai To hankali ka tsaiwata
ITA CE ZUCIYATA oleh fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Membaca 8,513
  • WpVote
    Suara 199
  • WpPart
    Bagian 11
labari ne akan wani matashin saurayi ɗan mai kudi, shima kuma yana da kuɗi gashi ya tsani talaka a rayuwarsa,baya kaunar talaka ko kaɗan a zuciyarsa, sai kwatsam ya faɗa soyayyar yar gidan talakawa ba tare da yasan ko ita wacece ba, so ɗaya tak ya taba ganinta a rayuwarsa daga nan kuma shikenan. gashi bai san a ina zai ganta ba, kar dai na cika ku da surutu ku bibiyi labarin dan jin yadda zata kaya a cikin wannan littafi mai suna ITA CE ZUCIYATA, daga ji kunsan akwai zazzafar soyayya, MASOYANA NA HAKIƘA KU HANZARTA NUNA MIN KAUNA TA HANYAR SIYAN WNN BUK DIN NAWA AKAN FARASHI MAI SAUKI #200 NGD