AsmauMuhammad212's Reading List
33 stories
Abun Alfahari Na✅ by teemahcutey72
teemahcutey72
  • WpView
    Reads 23,556
  • WpVote
    Votes 1,609
  • WpPart
    Parts 65
🌹Abun Alfahari na labari ne wanda ya k'unshi abubuwa daban daban na rayuwa...... labarin wata yarinya mai suna Meenah tare da ahalin ta gabaki d'aya... wanda sukaga tragedy daban daban na rayuwa.... K'agaggen labari ne domin nishad'antar da ku...but akwai through real life story aciki. A Kwai tsoro, k'addara,mugunta da kuma sauran yanayi na rayuwa duka acikin wannan Novel... Ku biyoni domin jin Abunda wannan novel yake d'auke dashi da kuma sak'onda nake so na isar...🌹
"MALEEK" by mrs_Avbdool18
mrs_Avbdool18
  • WpView
    Reads 45,945
  • WpVote
    Votes 2,849
  • WpPart
    Parts 49
labarin soyyaya ne tsakanin mai kudin da mulki dakuma yar talakawa Inda mahaifiyarsa tace bazaya auretaba saidai mai matsayi dakuma mulki yar manya. Amintattatun abokai ke sosayyadaita shin wazata zaba cikinsu kuma kowa da salon soyyarsa.....find in maleeek.
🌗🌗🌗 KE DABAN CE 🌔🌔🌔 by NeemaHusama
NeemaHusama
  • WpView
    Reads 29,110
  • WpVote
    Votes 1,946
  • WpPart
    Parts 41
# love # romance # betrayal #obedient
DAN GIDAN MODIBBO  by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 38,937
  • WpVote
    Votes 2,545
  • WpPart
    Parts 58
NOT EDITED Love at its highest, trust at its fullest and possessiveness like non other. This is a story about love, trust, patience, tolerance and honesty between lovers who were once strangers. Two big families, well off and prestigious families come together and become one because of the bond of marriage. Who knew that the ninety something year old head of the Modibbo family wato Modibbo da kanshi would be worried about the future of his favorite and first grandson. To the extent that he would go through the troubles of finding a wife for him. Aliyu Sulaiman Modibbo the eldest grandson of the modibbo family was once married but fate took its course and also destiny wanted a love story which unfortunately did not choose to have his late wife and children in it. Aliyu was named after modibbo'a late father hence the whole family calls him Alhaji. Iyayen suna kiran modibbo da baba but abinda keda mamaki jikokinsa sukan kirashi da KAWU. On the other side is our final year student of architecture Aisha Ibrahim Dan-Baba, daughter to Alhaji Musa Ibrahim Dan-Baba the current speaker House of Representatives. The third son of Alhaji Ibrahim Dan-Baba. A good friend to modibbo. Being her fathers favorite brought a lot of hatred to her from her step siblings who are the second wives children. When Aisha opened her eyes and found herself in a marriage with a man she barely knew. Who happens to come from a big family she thought to herself am doomed. But then she thought the little experience from her family who are all smiled in your face but stab you in the back as soon as you turn around would help. Unknown to her that although the family she entered is much more larger and bigger than hers they are nothing like her family. Will the quite, lovely and scary looking but deadly handsome Alhaji fall for the chocolate kind loving and caring young Aisha? Follow me to find out. ALL THE MEDIA FROM THIS BOOK DOES NOT BELONG TO ME CREDIT GOES TO THEIR RESPECTIVE OWNERS.
ZYNAH by Ishamoha
Ishamoha
  • WpView
    Reads 80,101
  • WpVote
    Votes 4,732
  • WpPart
    Parts 63
Here is a story of a teenage hausa girl Zynah who happens to come from a wealthy nd peaceful family but was hated by her younger sister whom she loves a lot, nd betrayed by her bestfrnd whom she tells all of her secret, nd unknowingly fall for a guy whom she thinks is arrogant bt nonetheless does she knows he has falling for her too, wat do u think will b d out come?
𝐌𝐨𝐡𝐚𝐛𝐛𝐚𝐭 ☑ by theesecretfairy
theesecretfairy
  • WpView
    Reads 771,059
  • WpVote
    Votes 42,258
  • WpPart
    Parts 48
𝐁𝐮𝐭 𝐡𝐞 𝐬𝐭𝐨𝐩𝐬 𝐢𝐧 𝐛𝐞𝐭𝐰𝐞𝐞𝐧 𝐛𝐲 𝐡𝐞𝐫 𝐯𝐨𝐢𝐜𝐞. "𝐈 𝐜𝐚𝐧'𝐭 𝐌𝐚𝐧𝐢𝐤..." 𝐍𝐚𝐧𝐝𝐢𝐧𝐢 𝐬𝐚𝐢𝐝 𝐬𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠 𝐨𝐧 𝐭𝐡𝐞 𝐟𝐥𝐨𝐨𝐫 𝐡𝐞𝐥𝐩𝐥𝐞𝐬𝐬. 𝐌𝐚𝐧𝐢𝐤 𝐭𝐮𝐫𝐧𝐬 𝐭𝐨 𝐡𝐢𝐦. "𝐘𝐨𝐮 𝐡𝐚𝐯𝐞 𝐭𝐨.. 𝐘𝐨𝐮 𝐡𝐚𝐯𝐞 𝐭𝐨 𝐜𝐡𝐨𝐨𝐬𝐞 𝐍𝐚𝐧𝐝𝐢𝐧𝐢... 𝐄𝐢𝐭𝐡𝐞𝐫 𝐦𝐞 𝐨𝐫 𝐍𝐚𝐦𝐚𝐧. 𝐘𝐨𝐮 𝐜𝐚𝐧'𝐭 𝐬𝐭𝐚𝐲 𝐰𝐢𝐭𝐡 𝐛𝐨𝐭𝐡 𝐚𝐭 𝐭𝐡𝐞 𝐬𝐚𝐦𝐞 𝐭𝐢𝐦𝐞.. 𝐖𝐡𝐨 𝐞𝐯𝐞𝐫 𝐲𝐨𝐮 𝐰𝐢𝐥𝐥 𝐜𝐡𝐨𝐨𝐬𝐞 𝐈 𝐰𝐢𝐥𝐥 𝐫𝐞𝐬𝐩𝐞𝐜𝐭 𝐲𝐨𝐮𝐫 𝐝𝐞𝐜𝐢𝐬𝐢𝐨𝐧 𝐚𝐧𝐝 𝐲𝐨𝐮 𝐜𝐨𝐮𝐥𝐝 𝐬𝐭𝐚𝐲 𝐰𝐢𝐭𝐡 𝐲𝐨𝐮𝐫 𝐜𝐡𝐨𝐢𝐜𝐞.." 𝐌𝐚𝐧𝐢𝐤 𝐬𝐚𝐢𝐝. "𝐇𝐞'𝐬 𝐦𝐲 𝐛𝐫𝐨𝐭𝐡𝐞𝐫 𝐌𝐚𝐧𝐢𝐤..." 𝐍𝐚𝐧𝐝𝐢𝐧𝐢 𝐬𝐚𝐢𝐝 𝐰𝐢𝐭𝐡 𝐭𝐞𝐚𝐫𝐬. "𝐇𝐞'𝐬 𝐦𝐲 𝐞𝐧𝐞𝐦𝐲 𝐍𝐚𝐧𝐝𝐢𝐧𝐢.." 𝐌𝐚𝐧𝐢𝐤 𝐬𝐚𝐢𝐝 𝐰𝐢𝐭𝐡 𝐭𝐞𝐚𝐫𝐬 𝐟𝐢𝐥𝐥𝐞𝐝 𝐞𝐲𝐞𝐬 𝐚𝐧𝐝 𝐥𝐞𝐚𝐯𝐞𝐬 𝐭𝐡𝐞 𝐫𝐨𝐨𝐦. 𝐍𝐚𝐧𝐝𝐢𝐧𝐢 𝐣𝐮𝐬𝐭 𝐬𝐭𝐚𝐫𝐞𝐬 𝐚𝐭 𝐡𝐢𝐦 𝐥𝐞𝐚𝐯𝐢𝐧𝐠. 𝐇𝐞𝐫 𝐯𝐢𝐬𝐢𝐨𝐧 𝐠𝐨𝐭 𝐛𝐥𝐮𝐫𝐫𝐞𝐝 𝐝𝐮𝐞 𝐭𝐨 𝐭𝐞𝐚𝐫𝐬 𝐭𝐡𝐚𝐭 𝐚𝐫𝐞 𝐟𝐥𝐨𝐰𝐢𝐧𝐠 𝐭𝐡𝐫𝐨𝐮𝐠𝐡 𝐡𝐞𝐫 𝐞𝐲𝐞𝐬. #1 in Wattpadindia (09/03/21) #1 in Mohabbat (21/02/21) #6 in General (16/02/21) #7 in historicalromance (10/02/21
ƘADDARARREN AL'AMARI by rahmakabir
rahmakabir
  • WpView
    Reads 8,742
  • WpVote
    Votes 698
  • WpPart
    Parts 17
Labarin ya yi nitso ne akan wasu marayu su uku. Rayuwar ta zo musu a cikin bahagon yanayin da basa iya gane dai dai da rashinsa, duk sanadin ƙunci maraici, ba su da mafaɗi balle su samu wani jagora da zai rika tsawatar musu. ******* Akwai wani abu a tare da shi, da ya zame masa babban naƙasu a cikin rayuwarsa, kuma a duniyarsa yana da gata uwa da uba duk suna raye. Akram ya taso cikin babban ahali, kuɗi da mulki, sai dai kash duk da wannan daula da yake ciki, akwai abin da ya rage masa jin daɗin duniyarsa. Akwai babban tashin hankali, tsantsar tausayi, rikici, damuwa, wahala, ƙunci, rashin ƴanci, cin zarafi, rikitacciyar soyayya.
BAYA BA ZANI by fadeelalamido
fadeelalamido
  • WpView
    Reads 24,695
  • WpVote
    Votes 1,016
  • WpPart
    Parts 17
Hausa novels
UMMU RUMMANA by sanah196
sanah196
  • WpView
    Reads 7,247
  • WpVote
    Votes 557
  • WpPart
    Parts 5
Labarin ummu rumana da dan jarida Adil,yazata ka san ce da uwar da bata so danta yayi aure,gashi yayi auren bazata batare da sanin mahaifiyar shi ba .
WATA RAYUWA | ✔ by fadeelarh1
fadeelarh1
  • WpView
    Reads 126,934
  • WpVote
    Votes 11,556
  • WpPart
    Parts 43
Qaddara ita ta jefo shi cikin RAYUWARTA.. Duk yadda ya so ya inganta RAYUWARTA abun ya faskara.. Will he give up on her or not??? Shin wacece ita???