AminaKabir289's Reading List
193 stories
When The Heart Sings by CrystalScherer
CrystalScherer
  • WpView
    Reads 4,236,590
  • WpVote
    Votes 304,913
  • WpPart
    Parts 88
I will be your heart, if you will be my shield. In a world where magic supposedly didn't exist, Serena has spent years struggling to conceal her unpredictable singing magic. While wishing for a peaceful life where she can sing without fear, she sees a man in handcuffs being forced into a shady research center. Their eyes meet, and the soulbond is forged. Darien is not from this world, and he's been held captive for years. With the soulbond amplifying his strength, he can fight his way through almost everything, but not every danger can be fought with fists. Their love draws them together even as power-hungry enemies try to pry them apart. They want to control Darien for their own purposes, but he's too strong to be controlled by force. Their love is their greatest strength-and their biggest vulnerability. But magic has its own rules, and no song can go unanswered. Excerpt: I pitied the man, although with so many cops around him, he was quite dangerous. Who needed 30 police officers to supervise one guy who in handcuffs and leg shackles? I watched him walk down the gauntlet between the rows of officers. It was as if I couldn't look away. He paused and looked around. His brilliant glowing blue eyes seemed to meet mine across the vast distance. I couldn't even blink as his eyes seemed to hold mine. The trees of a park broke our locked gaze as the bus kept on driving. I took a deep breath, suddenly realizing that I had stopped breathing the moment our eyes met. I had never seen such blue eyes before-and they glowed! A shiver ran through me. I had been too far away to make out the color of the man's eyes. My eyes watched the trees, hoping for a break in them so I could see the man again. I had no such luck. --- Fade-to-black action fantasy romance Copyright November 2017. Readers may not copy, alter, translate, or steal this story. Fanfictions may use my *world* and *magic rules* as long as credit is given.
DARE DUBU by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 36,823
  • WpVote
    Votes 2,421
  • WpPart
    Parts 61
Kaddara! Mece ce ita? Yaya rayuwar yarinya mai karancin shekaru za ta kasance a lokacin da ta tsinci kanta cikin mummunar kaddara, irin kaddarar da ba ta da magani? Shin dukkanin mutane ne ke jingine mafarkai da burikansu, su sadaukar da duk wani farincikinsu domin aminnansu? Ba matsalarta ce kadai ta dauka matsala ba, har matsalar aminiyarta ta mayar da ita tata, yayin da ta ci alwashin daukar fansa , ta ajiye burinta a gefe. Ku shigo cikin labarin DARE DUBU, na muku alkawarin ba za ku yi nadamar bibiyarsa ba.
KOWA YA GA ZABUWA... by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 44,457
  • WpVote
    Votes 2,020
  • WpPart
    Parts 47
Rayuwa wani abu ne da kan zo mana da kalubale iri iri, wani muna iya fin karfinshi da taimakon Allah wani ko sede mu zubawa sarautar Allah idanu zuwa sadda ze kawo mana karshen shi walau Mutuwa walau sakamako na farin ciki. HIDAYAT yarinya me ƙarancin shekaru marainiya gaba da baya, bata da kowa bata san kowa ba, ta taso cikin kangin rayuwar marikiya an aura mata mafi zaluncin miji cikin maza a rashin sani, wadda ya kasance ɗa ga marikiyarta Kaddarar ƴaƴa ta Haɗa ba tare da wannan azzalumin miji yayi maraba da su ba, ya rayuwa zata zame mata? Ta ina zata iya Kula da kanta da kuma yaranta? Cin su shan su, suruturarsu? Anya zata iya tsallake wannan jarabawar kuwa? Anya ba zata gaza a hanya ta fawallawa Allah lamuranta ta zubawa sarautar shi idanu ba? Shin da dangin miji zata ji ko da Shi karan kanshi mijin ko kuwa da baƙar rayuwa da take ciki? Shin zata iya tsira daga wannan taskar na Tsaka mai Wuya? Duk ku biyo ni cikin wannan littafi na KOWA YA GA ZABUWA... Na muku Alkawari ba Zaku taɓa yin nadama ba, Alqalamina a feke yake don Nishad'antar daku, fad'akantar daku da kuma ilmantar daku duk a cikin wannan littafi.. karku bari a baku labari.
DOLE KISONI (YOU MUST LOVE ME)  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 12,568
  • WpVote
    Votes 259
  • WpPart
    Parts 2
He kidnapped the lady from Nigeria and took her to India, and force her to love him.
AMEESHA by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 7,579
  • WpVote
    Votes 140
  • WpPart
    Parts 2
Love story
UMAR FARUQH  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 70,150
  • WpVote
    Votes 2,522
  • WpPart
    Parts 28
A wild handsome guy
SAI KA AURE NI DOLE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 367,607
  • WpVote
    Votes 12,893
  • WpPart
    Parts 91
Hot love story
MATAR AMEER by PrincessAmrah
PrincessAmrah
  • WpView
    Reads 36,090
  • WpVote
    Votes 1,350
  • WpPart
    Parts 71
'Ammi ya zan yi da rayuwata? Ya kuke so in yi da zuciyata? Ban taba ba...daidai da rana daya ban taba mafarkin yin rayuwar aure ba tare da Ameer ba. Na roke ku da Allah ku zuba idanuwanku kawai a kaina, ina ji da kun san yadda zuciyata ke tafarfasa a duk lokacin da kuka yi min zancen auren wani wanda ba Ameer ba da tuni kun daina...' Kuka sosai take yi, kukan da ke fitowa tun daga k'asan zuciyarta yana ratsowa tsakanin idanuwanta. 'Na sani akwai zafi da radadi Ameerah, na san miye so, na san gubarshi saboda ni ma na tab'a dandana. Sai dai Ameerah ba za mu zura miki idanuwa ba, shekarunki ashirin da takwas kenan babu aure, kina zaune jiran gawon shanu. Waye ya san inda Ameer yake yanzu? Wa ma yake da tabbacin yana da rai ko babu?'
RAYUWA TA THE NOVEL by SYESERM
SYESERM
  • WpView
    Reads 2,042
  • WpVote
    Votes 61
  • WpPart
    Parts 79
LABARIN 'YAN UWA GUDA UKU DA KOWANNE MAHAIFINSA KEDA DUKIYA, SUKAN SAMI DUK ABINDA SUKESO NAJIN DADIN RAYUWA SAIDAI KASH SUN HADU KAN SOYAYYAR WATA YARINYA GUDA DAYA SHIN YAYA ABIN ZAI KAYA?
Kaine Rayuwata😭❤❤ Complete by Najaatu_naira
Najaatu_naira
  • WpView
    Reads 103,659
  • WpVote
    Votes 7,419
  • WpPart
    Parts 50
labarin na 'kunshe da Yaudara, Kiyayya, Soyayya, Tausayi, rikon Amana, Nishadi, Rudani, Juriya, Kaddara, Son abun duniya,......... A takaice! littafin na kulle da sako dan nishadantar, wa'azantar da mai karatu. In Summary........ Saifullahi (Saif) yarone, dangatan dangi, uwa uba harda sauran dangi, babu abunda yataba naima ya rasa, Saif nada ilimin arabic da boko, ladabi da biyayya dan gidan hutu da tarin dukiya saidai yanada Mahaifi Alhaji Sadiq (daddy), mai murdaddiyar ra'ayi, dan jari hujja, bin Bokaye kamar abin adone gun Daddy,...... mahaifiyar Saif Hajiya Salma(mommy), macace maison ra'ayin mijinta saidai Mommy bata yarda ta biyemai gun bokaye ba ....... shin ko Daddy da Mommy zasu amince da bukatar Saif a soyyaya!???? **************** Zinaru yarinya ce kekkyawa yar Sarkin Garin Rano, kaddara da kiyayya sukasa tagano ita yar tsintuwace ba yar Sarki ba, hakan yasa tazo kasar Nigeria domin naiman iyayenta..... shin ko zata gansu raye? ko amace????????