princess1amisty2's Reading List
16 stories
NAINAH by Pherty-xarah
Pherty-xarah
  • WpView
    Reads 196,735
  • WpVote
    Votes 9,933
  • WpPart
    Parts 42
Hasken Kaita💡
Abdulhameed:(Complete) by Ameenullah___
Ameenullah___
  • WpView
    Reads 13,799
  • WpVote
    Votes 1,773
  • WpPart
    Parts 31
#1 in Abuja🎖12th April, 2020. Maybe love came to you back in primary or highschool,but you were too young, little or innocent to find out. Maybe you've met your future spouse 10 years ago,but you never knew. But time, And only time Shall tell....
YARDA DA KAI (Compltd✔) by Oum_Nass
Oum_Nass
  • WpView
    Reads 82,076
  • WpVote
    Votes 2,365
  • WpPart
    Parts 13
ldan YARDAR KA tayi yawa akan mutane, to kamar ka basu lasisin kwaye maka baya ne. Awanan duniyar tamu da son kai yayi yawa, cin amana ta zama ruwan dare, ka yarda da mutum yaci amanar ka, ɗan uwa ya tsani ɗan uwan sa saboda wata ɗaukaka ta duniya. Wanan shi ne ga janyo ƙin yarda da kowa arayuwar AHMAD NASIR, zuciyar sa ta bushe da ƙiyayyar mutane, ayayin da gefe guda yake tsoron mu'amala ta haɗasu da ko wani mutum ciki kuwa harda ƴan uwan sa. LABARIN YADDA DA KAI yana magana akan yanda zamani yayi hautsinewar mugunyar ɓarna, sakaci da al'amura suka ƙarama mai rauni raunika acikin zuciya.
ABDUL-MALEEK (BOBO) by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 226,209
  • WpVote
    Votes 11,598
  • WpPart
    Parts 53
Labarin mai nuni da muhimmancin biyayya ga iyaye, gujema son zuciya, soyayya, zuminci, tare da cakwakiya tsakanin yaya da ƙanwa akan son abu guda.
ABIN CIKIN RUHINA by Humaira7531
Humaira7531
  • WpView
    Reads 14,062
  • WpVote
    Votes 859
  • WpPart
    Parts 50
love story labari kan tsantsagoron soyayya sa hakuri,juriya da cin amana karku bari labari
SAFAH DA MARWAH by Humaira7531
Humaira7531
  • WpView
    Reads 225
  • WpVote
    Votes 17
  • WpPart
    Parts 13
Jan biyune su suna tsananin kama da juna amman kowace halinta yasha banban da na yar uwarta,kaddarar su ce soyayyar SAMEER
ABDOUL-NASSER (ALFAH) by Humaira7531
Humaira7531
  • WpView
    Reads 21,910
  • WpVote
    Votes 745
  • WpPart
    Parts 35
ya kasance shi mutunne da yatsani mace,sannan yana masifar son mutuwa baida wani buri daya wuce ace ya mutu,domin ya rasa farincki tsawon rayuwarsa.baya hudda da kowa haka bai magana da kowa face mutun guda amininsa kuma abokinsa malik.baida ruwan sha kamar giya,duk abunda zai illata rayuwarsa nemansa yake,idan yaga mace jiyake inama zai samu damar kasheta,tsanar dayayiwa mace babu abunda yayi ma ita. kwatsam saiga wata budurwa ta fado cikin rayuwarsa SOFIYYA wacce aka fi kira da (FIYAH).
Mi Amor, my love!  by rukayya_abdullah
rukayya_abdullah
  • WpView
    Reads 1,131,590
  • WpVote
    Votes 101,518
  • WpPart
    Parts 36
Abdulhameed: She's my dream girl. Fatima: He's always been my crush, every girl has a crush on him. Abdulhameed: I love her. Fatima: I love him. Abdulhameed: I'm doing it for my father. Fatima: I'm literally forced. Abdulhameed: But she still loves her ex. Fatima: But he still loves his ex wife. Abdulhameed: And its just two years marriage. Fatima: And its just two years marriage.
CAPTAIN SADIQ  by SalmaMasudNadabo
SalmaMasudNadabo
  • WpView
    Reads 179,328
  • WpVote
    Votes 7,812
  • WpPart
    Parts 54
d'an tsokacin labarin CAPTAIN SADIQ ya kunshi rayuwar soja ne mai zafin zuciya, d'aurewa rashin fara'a tun bayan lokacin da Allah yayiwa matarsa rasuwa, bayan ta haifa masa baby girl wadda taci suna mahaifiyarsa wacce Allah ya d'aura masa son ta, Hakan yasa duk mai aikin da aka kawo domin kula da yar tasa sukan gudu ko ya koresu, saboda rashin gamsuwa da aikin nasu, ko saboda cin kashin da suke fuskanta a wajan sa, hakan duk yanada nasaba ne da tun bayan rasuwar matarsa KAUSAR ya rasa walwala, har mahaifiyar sa ta fara gajiya da irin halin nasa, kwatsam sai ga Allah yasa mahaifiyar sa ta samo mai aiki FATUHA wadda ta adabi mutanan kauyan su da rashin jinta, haka yasa k'anwar mahaifita tahowa da ita birni aikatau gidan su CAPTAIN, ko mutanan kauyan sun huta da halin ta, ya kuke tunanni masu karatu? shin FATUHA zata d'au wulak'ancin CAPTAIN SADIQ koka zata rama tunda dama bata ji ko a kauyan su RANO mu kaftan💃