AdamDahiruIbrahim's Reading List
34 stories
TAUFEEƘ by Mumseeyama
Mumseeyama
  • WpView
    Reads 11,910
  • WpVote
    Votes 767
  • WpPart
    Parts 44
Labari ne me ƙunshe da sinƙi² ƙalubalai
IMAN by karimat99
karimat99
  • WpView
    Reads 4,109
  • WpVote
    Votes 137
  • WpPart
    Parts 16
Ihu takeyi kamar wanda ranta zai fita, gaba daya ta rasa meke mata dadi ga baffa ADAMU kara zuba mata waya yake ba sassautawa, "sannan yace Dan ubanki waya maki ciki har kike kokarin zubarwa"?
MUHAMMAD ALEE by MumIrfaan
MumIrfaan
  • WpView
    Reads 11,812
  • WpVote
    Votes 859
  • WpPart
    Parts 39
ko wani bawa da irin tashi jarabawar, akwai ɗan ta'addan da yana ta'addanci amma ko kaɗan bada son ranshi yake aikata hakan ba, tayaya al'umma zasu fahimci hakan?, tayaya al'umma zasu gane cewar baison ta'addanci?, kudai ku cigaba da bibiyata na sabon littafina mai suna MUHAMMAD ALEE, ina muku albishir Muhammd Alee free book ne insha Allahu
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,075
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.
GIDAN MADUBI by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 10,549
  • WpVote
    Votes 818
  • WpPart
    Parts 13
LABARINE DAYA SHAFI WANI GIDA DAYAKE CIKIN WANI K'AUYE ME ABUN BAN MAMAKI, MUTANEN K'AUYEN SUKA CIKA DASON SHIGA ACIKIN WANNAN GIDAN SABIDA SUK'ARA GANIN YANDA YA K'AYATU DA ABABEN BAN MAMAKI, GIDANE WANDA YAKE ANGINASHI DA ZALLAHN MADUBI TUN'A FUSKAR GIDAN ZAKA TABBATAR WA KANKA CEWAR GIDAN YASHA NAIRAH,ABINDA BAMU SANIBA SHINE SHIN MENENE ACIKIN GIDAN? GIDAN WAYE? MENENE DALILIN GINA WANNAN KATAFAREN GIDAN ACIKIN K'AUYEN DA KO WUTAR LANTARKI BASUDA SHI?...DOMIN SAMUN AMSOSHIN TAMBAYOYINKU KUCI GABA DA BIBIYAR ALK'ALAMINA.
Haleematus sadeeya  by RealHusbaahfama
RealHusbaahfama
  • WpView
    Reads 8,794
  • WpVote
    Votes 361
  • WpPart
    Parts 22
labari ne akan abin da yake faruwa a yanzu ko nace a wannan lokacin da muke ciki ku biyoni danjin me nake dauke dashi
ILLAR MARAICI by Bookaholicnutella
Bookaholicnutella
  • WpView
    Reads 3,074
  • WpVote
    Votes 284
  • WpPart
    Parts 22
Ta kasance sanyin idaniyar iyyayenta. Sanadin farincikinsu, dalillin jin dadinsu kuma 'ya kwalli daya ga attajirai biyu. Yaya rayuwarta zata kasance idan ta rasa dukkansu biyu? Follow the bittersweet emotional rollercoaster life of Jannah. A little girl who believed in unicorns and rainbows oblivious to the dark and frowning aspect of life. Living in oblivion until reality gave her a tight slap. Yar mutan Borno, ©Zahrfatimahh
UQUBAR UWAR MIJINA by YoungNovelist4
YoungNovelist4
  • WpView
    Reads 10,955
  • WpVote
    Votes 529
  • WpPart
    Parts 19
Based on true life story labarine akan wata baiwar Allah wanda uwar miji tajefata cikin matsanancin baƙin ciki ɗa gararin rayuwa,sanadin hakan ta..just read and find out
Anyi Walk'iya....... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 90,110
  • WpVote
    Votes 6,026
  • WpPart
    Parts 50
Banida wata alak'a da Zina da zan aikata Shi Maryama,sabida na taso na Kuma girma acikin gidan marayu bashi ze bani damar wulak'anta ni'imar da Allah yamun ba ya tasheni acikin musulunci, menene aibuna Dan kawai nataso banida gata se'a hannun gwamnati Sena baiwa k'adangarun gwamnati damar dazasu lalata rayuwata? idan naje lahira Sena cewa Allah sabida Ina gidan marayu nake Zina? ki gane Mana maryama nifa wlhy Koda zasu kasheni bazan tab'a aikata abinda kuke aikatawa ba sedai ko su kasheni, Kuma dasuke cewa watak'il ta hanyar Zina aka haifeni ba wannan Kuma ba zunu Bina bane ba, dadai into zinar gwanda suci gaba da hanani abincin har yunwar ta kasheni!!!!!.
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,302
  • WpVote
    Votes 1,287
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara