Maryam763786's Reading List
27 stories
KALMA DAYA (2015) by Benaxir
Benaxir
  • WpView
    Reads 98,121
  • WpVote
    Votes 4,987
  • WpPart
    Parts 35
Hausa romantic story #8 on general fiction on 16th July 2017 , #16 on romance on 18 july
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,943
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
HUMAIDAH by neeshejay
neeshejay
  • WpView
    Reads 49,261
  • WpVote
    Votes 3,371
  • WpPart
    Parts 39
Labarine akan wata youg lady who worked in YUGUDA's House so that she earned money da zata ma mamanta treatment na stroke da tayi so, daga nan ne zata dating Taufeeq a young man who worked hard just to make his father happy......Just follow for more
RUHI DAYA (Completed✅) by HafsatRano
HafsatRano
  • WpView
    Reads 145,793
  • WpVote
    Votes 11,835
  • WpPart
    Parts 39
Just scroll down a bit, I'm sure you gonna like it. *Ruhi Daya*
Y'AR GARUWA.! (1-END)✔ by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 39,220
  • WpVote
    Votes 1,528
  • WpPart
    Parts 16
A painful story of amazing water vendor young lady...
PRINCE KHALEED Completed. by Halimahz
Halimahz
  • WpView
    Reads 41,932
  • WpVote
    Votes 2,786
  • WpPart
    Parts 26
its all about royal,briers,betreyed,sacrifice and romantic love.
DA SANIN ALLAH. (Completed ✍️) by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 24,897
  • WpVote
    Votes 2,385
  • WpPart
    Parts 37
Bazan iya ba Abdul! Bazan iya neman taimakon mutumin da ya aureni kawai sbd na mare Shiba. Bazan iya neman taimakon mutumin da kullum burinsa ya d'auki fansa akaina ba. Kawai dae ina neman taimako a gurin ubangiji na sbd nasan komai yake faruwa *DA SANIN ALLAH* domin baya barci kuma rahamarsa me isa ce ga kowa.
Ummu Hani by FadimaFayau
FadimaFayau
  • WpView
    Reads 51,157
  • WpVote
    Votes 4,067
  • WpPart
    Parts 72
Not edited!!! Duk da cewar iyayansu sun mutu, an rasa wanda zai ɗauke su cikin dangi, ummu hani yar kimanin shekara goma sha shida ita ta ɗauki ragamar kula da yan uwanta guda shida, ciki harda jaririn da ummansu ta rasu gurin haihuwar sa, wanda rashin kuɗin madara yasa Ummu hani yanke hukuncin shayar dashi da kanta.
BEENAFAN by marteybee
marteybee
  • WpView
    Reads 24,203
  • WpVote
    Votes 1,065
  • WpPart
    Parts 22
Kamar ni Daddy wancan tsohon zai yi tunanin hadani aure da wancan yar kauyen, banza , shashashan, kwaila,bokanniya ,hatsabibiya,low class,poshless,kaxama,wawiya ,kuma wanda batasan ciwon kanta ba A tsawace daddyn sa yace kai meyasa baka da hankali ne yar tawa kake fadawa haka, kokuwa umarnin mahaifin nawa ne kake so na tsallake toh kasa a ranka auren nan babu fashi kamar ma anyi shi angama ne. Hmmm me kuke tunanin zai faru idan ka duba yanda wannan hadadden first class kuma cikakken likitan saurayi mai ji da kansa wai ake so ama wa auren dole kumama yar kauye and wai hadin kakansa ne. Kubiyo ni domin samun cikakken labarin!
BAIWA CE  by feeezah135
feeezah135
  • WpView
    Reads 33,756
  • WpVote
    Votes 2,010
  • WpPart
    Parts 24
All right reserved © 2019 She was a slave without a choice Life without a freedom and Love without a destiny Meet moolah facing a life of a slavery at a young age of her life update once a week. ____ ©