HumairaShinaka's Reading List
195 stories
KHADIJATUU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 286,199
  • WpVote
    Votes 24,841
  • WpPart
    Parts 66
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba, zaka iya cewa na wulaƙanci ne da nuna isa, al-halin babu hakan a tare da shi ko kaɗan, ƙarasowa yayi gun da Khadijatu take kwance ya duƙo daidai ita, ya hura mata iska a fuska kamin ya kai hannu ya taɓa jikinta. Hannun yasa ya tallafota ta dawo saman cinyoyinsa, fuskarta na fuskantar tasa, ido ya sakar mata kamar yau ya fara ganinta, a hankali ya kai hannun ya shafa gefen fuskarta, tausayinta ne yake ƙara shiga zuciyarsa. Shi kansa yana ji a jikinsa akwai wani sirri dake tsakaninsa da haɗuwarsa da Khadijatu, sirrin da har yanzu bai san na minene ba, yana jin shi ɗin wani bangone a shafin rayuwarta, lallai idan har babu shi a ƙaddarar Khadijatu toh babu wanzuwar labarinsa a doron ƙasa, yana ji a jiki da kuma ruhinsa domin ita akayi shi, kamar yadda yake jin da a'ace ya rabu da ita tsakanin jiya zuwa yau da bai san yadda rayuwarsa zata kasance ba, bai san wane irin hali zai samu kansa ba, dan baya taɓa rasa natsuwarsa idan yana kusa da ita, idan tayi nisa dashi ji yake kamar ya rasa wani ɓangare na jikinsa. Ba sonta yake ba, dan baya tunanin zai iya buɗewa wata ƴa mace zuciyarsa, tun bayan abunda Malak tayi masa, sai dai kuma yana jin fiye da yadda yake ji idan yana tare da Malak, yana jinsa cikin wani yanayi wanda bai taɓa ji ba idan yana tare da Malak. ® 2018
DANNAR 'KIRJI...💞(COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 14,867
  • WpVote
    Votes 740
  • WpPart
    Parts 15
Dannar kirji... Gajeren labari mai dauke da darussa kala kala na wata uwargidah da akaiwa abokiyar zama(amarya)😻💕..NA MRS JH AND MSS XOXO
TAMBARIN SHAHARA....🌹 by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 35,224
  • WpVote
    Votes 605
  • WpPart
    Parts 6
Love Crossing Sheikh lovely daughter with mafia badass King, how comes destiny and passionate met
SAIFUDDEEN(Ba mutum bane) by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 3,849
  • WpVote
    Votes 342
  • WpPart
    Parts 14
_*" YA SAKE NI..YA SAKE NI..Yaya Saifuddeen ya sakeni na shiga uku na..!*_ _*Take fada kafin tayi zaman yan bori saman cafet din daya malale Dakin Mami dake saman Darduma tana lazimi ta mike a Firgice gabanta na fadi Hajiya zuwaira data fara barci sama sama sai da ta tashi a Firgice gabadayansu suka yi kan Majeeda suna tambayanta me ya faru..!?*_ _*Ta kara Daga farar takardan hannunta tana fadin"Ya sake ni..yace ya sake ni..!*_ _*Sai mami ta Dafe kanta tayi baya kamar zata fadi hannayen kanwarta Zuwaira ya tareta tana fadin"Yaya zulai ki yi a hankali fa..!*_ _*Mami ta kalleta kafin tace"Na shiga uku zuwaira YARO zai kasheni kwana na bai kare ba..?*_ _*Jiya fa aka daura masa aure da Majida itama ya saketa kamar yadda ya saki Amira..?*_ _*Anya yaro na da lafiya kuwa..?*_
RAI BIYU by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 439,013
  • WpVote
    Votes 46,509
  • WpPart
    Parts 63
Nawwara an 25 Year old beautiful Fulani Girl. The daughter of a poor man, she aims to help her poorest families. fell in love with BILAL her best friend. Working with her Ex-husband JIBRIL the CEO of One-On-One limitless company. To him love it's just four letter word... *** *** *** It's all about destiny. Heart touching. Love story. Kyauta ne. Just vote and comment.
IN SO YAƘI NE.... by _jeeddahjao_
_jeeddahjao_
  • WpView
    Reads 61,665
  • WpVote
    Votes 6,407
  • WpPart
    Parts 60
Seven years later fate brings Layla and Suraj together, just for Suraj to find out his first Love was married. Layla on the other hand struggles between the hardships of marriage and her love for Suraj. Will this two love birds overcome all difficulties? PLUS Meet Meenah Maleek, who is recently married to Mr Suraj Abdoul-maleek and the only woman who knows just how to deal with his Arrogance, tough, rude ,and unforgiving attitude..
HALIN YAU  by Itz_abeebtie
Itz_abeebtie
  • WpView
    Reads 74
  • WpVote
    Votes 3
  • WpPart
    Parts 1
Lesson, love, romance and jealousy
BABU SO... by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 8,900
  • WpVote
    Votes 332
  • WpPart
    Parts 6
hhhh miya kawo kishi. littafin babu so yazo muku da nasa salon na musamman shima. sunce BASU son juna. to amma mike kawo musu KISHIN juna kuma masu karatu? a waje ɗaya zamu sami wannan amsar. shine ta hanyar bibiyar littafin BABU SO MIYA KAWO KISHI ɗaya daga cikin books biyar na zafafa dake zomuku cikin kowanne salo na burgewa.
My Husband's Twin ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 199,148
  • WpVote
    Votes 18,368
  • WpPart
    Parts 27
Ducking away, she ran out of Hajia's living room with a loving smile on her lips. She banged her head on a broad chest that gave her a souvenir of a scent, just as juicy as her husband's. She knew he was the one, her Twin kept to his words. Not looking up to his face, she wrapped her hands around his waist and nuzzled her face deep into his chest, chuckling. "I missed you so much, Hassan. I was just moving in that kitchen fah, but your thoughts were a second away from making me crazy!" She lifted up her legs and planted a smooch on his left cheek. Roughly, she was peeled off his chest and a certain longing of his warmth seeped within her. That was bad. What happened to him? He left looking all loving, had she done something wrong? She looked into his eye level, lifting her face completely because of their height different. This is her husband, but why the hard face and the frown? Is this a frank? He didn't missed her? Or was he pulling her legs? Nadia's thoughts were put into a halt when he opened his mouth, he sounded exactly as her husband would, just the words differed. "I'm Hussain!" It was her husband's twin! Not even a single mark was there on their faces to help her differ between the cheerful Hassan and a grumpy Hussain. She felt her limbs gone weak as he walked past her. • What would happen when Nadia keeps mistaking her husband for her Husband's twin? I'm loving this much! I'm sure you would too!
~Unexpectedly Yours~ by Sauleeee___
Sauleeee___
  • WpView
    Reads 3,606
  • WpVote
    Votes 382
  • WpPart
    Parts 16
Life isn't all what we expect it to be. Our love story doesn't always end up with a happily ever after. Storms after storms. Meetings after meetings. Faith always has a funny way of bringing two souls together 💕