Mm
19 stories
HAKKI NE by ZahraSurbajo0
ZahraSurbajo0
  • WpView
    Reads 1,028
  • WpVote
    Votes 28
  • WpPart
    Parts 1
soyayya,azabtarwa,juriya hakuri,gamida darasi me zafi aciki ku shiga ku karantazekya
WACECE ITA??  by skaleely
skaleely
  • WpView
    Reads 60,280
  • WpVote
    Votes 3,156
  • WpPart
    Parts 25
ta wayi gari ne da hayhuwar yaron daba tasan wanene ubanshi ba, kwatakwata kwatakwata bata iya tuna ryuwar da tayi abaya, tirkashi littafin wacece ita littafine daya kunshi soyayya, rudani, tashin hankali dakuma tausayi, kubiyoni dan jin wannan kayataccen labari.
YAR GIDAN MODIBBO by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 350,851
  • WpVote
    Votes 19,234
  • WpPart
    Parts 90
STARTED FEBRUARY 27TH 2020 FINISHED NOVEMBER 27TH 2020 EDITING IN PROGRESS #2 solider as of 27th November 2020 #7 Islam as of 27th November 2020 #2 Hausa as of 7th February 20201 This story follows the life's of two different people with different personalities,morals and values. It's all about love trust and honesty. Nafisa is a Fulani girl who comes from a very large family with many uncles aunts and lots of cousins. She finds herself in a marriage with a man she hardly knows. Only met him a couple of times in her life which was during her cousin's wedding whom is also her BFF. Although she didn't love he she didn't hate him either she didn't see the question coming her great uncle sits her down to as her if she accepts the marriage with a second thought she agrees. Which brings us back to Umar (jay) he is what every girl love the ladies man what many men want to be. He broke the great record of the Nigerian army by being the first Field Marshall in the history of Nigerian army. At the age of thirty two he still remains a bachelor single and hasn't been in a relationship before his belief is that when it's time he will find the one for him meant to be his. Some say he is arrogant,too full of him self. Follow me to find out of he really is like that. Please all the media you will find in this book does not belong to me credit goes to their respective owners. This is a hausa stroy written in hausa language but some parts are in English please do give this a try.
GIDAN AURENMU AYAU by humayrahshuwah
humayrahshuwah
  • WpView
    Reads 21,581
  • WpVote
    Votes 552
  • WpPart
    Parts 5
Assalamualaikum. wannan ba labari ba ne. zan fara wannan rubutu ne kawai don fadakar da matan aure yammata masu niyyar shiga ga me da auren da ma yadda zatayi da sauri tun a waje. Bugu da kari ana iya neman sharawa ta akan, abn da ya shige ma mutum duhu insha Allahu zanyi iya bakin kokarina gurin ba da shawara da sauransu. Allah yasa wannan shiri ya samu karbuwa ya kuma sa mu fara a sa'a ameen. HUMAYRAH SHUWAH CE
AURE UKU(completed) by Chuchujay
Chuchujay
  • WpView
    Reads 53,276
  • WpVote
    Votes 1,936
  • WpPart
    Parts 32
DR UMAIMAH USMAN BULAMA,Mace yar kimanin shekara ishirin da tara , Babbar surgeon A asibitin CITY TEACHING HOSPITAL , Aure Uku, ƴaƴanta uku . Mace mara san hayaniya wadda tasan kan Aikinta ,babu abunda tasa a gabanta illa bawa Aikinta babban muhimmanci kana yaranta wadda kaɗdarar samunsu ta rarraba mata Aure . Kalma ɗaya zaka faɗa ta bata mata rai shine kushe mata Aikinta ko nuna wasa a duk wani abu da ya shafi Aikinta . Ita ɗin kwarariyace kuma gogaggiya akan duk wani abu da ya safi surgery,ba kasar ta ba hatta a wasu kasashen tana zuwa aiki. Bangaren soyayya fa? Bata dauki soyayya a bakin komai ba tunda dukkan Aurenta guda ɗaya ne tayi na soyayya kuma shima bai karbe ta ba wanda hakan yasa ta yanke shawarar saka soyayya a ƙwandan shara duk da kuwa tayin da ake kawo mata ,ta gama yanke imani da soyayya akan duk wani ɗa namiji wanda haka yasa mutane da dama ke mata kazafi da mata take so duba da ƙin mazanta karara a fili. Amma menene dalilin tsanar tasu da tayi? Menene yasa ta cire mazan daga tunaninta da zuciyarta baki daya? Shin zata faɗa soyayyar wani ɗa namiji ko a'a? Idan zata faɗa wanenen wannan mai sa'ar?. DR IMAM MUKTAR PAKI, Saurayi dan kimanin shekaru Ishirin da tara ,bai taba Aure ba, Dalibi wanda yake neman sake gogewa akan Aikin surgery ,shekara ɗaya wadda kareta ne kaɗai zai bashi kwali da kuma lasisin Fara yin surgery ,kaddara itace tayi aikinta ta ɗauko sa kan kachakar ta kawosa CITY TEACHING HOSPITAL inda yake ƙarkashin jagorancin likitar da kowa ke tsoro da shakka, Mene zai faru idan shi bai ji wannan feelings ɗin ba sai wani daban wanda shi kansa bazaya iya fassarawa ba? Shin ya wannan kaɗdarar tasu zata kasance? Shin Wanne irin chakwakiya Imam ke shirin ɗaukowa kansa domin wannan likitar da ya ke kan giyar so AURENTA UKU ,Ƴaƴanta uku a yayin da shi ko na fari bai taba yi ba. Ku biyo ɗiya jamilu domin jin yarda wannan labarin na IMAM da UMAIMAH zai kasance !
Kece Mowa  by BilkisuIbrahim0
BilkisuIbrahim0
  • WpView
    Reads 13,983
  • WpVote
    Votes 708
  • WpPart
    Parts 38
Hausawa nacewa hanya mafi sauki na sace zuciyar me gida itace ciki, ma'ana "iya girki" KECE MOWA Littafine wanda zekawo muku kayyatatun girke girke nazamani wanda zaki girka da kanki base kinpita Kinsaya ba kuma batareda kinkashe kudi masu yawa ba, kamar su kayan makulashe wato snacks kenan, da lemuka kala kala da smothies masu dadi kuwa masu gina jiki, kai harma dana gargajiya, ta yanda zaki kasance KECE MOWA a cikin gida. Kude kubiyoni dan ganin kayatattun girke girke danake dauke dashi.
SAHLA a Paris (Hausa novel) by BestHausaNovels_
BestHausaNovels_
  • WpView
    Reads 9,545
  • WpVote
    Votes 238
  • WpPart
    Parts 16
Rashin ƙarfin mazaƙuta matsala ne babba da zata iya hana namijin daya doshi shekara 40 yin aure. Sai dai a ɓangaren FKay Ubandoma bai taɓa tunanin samun sauƙinsa yana tare da yarinyar da ya girme mata da shekaru ɗai-ɗai har 18 ba. SAHLA dai ta shirya tsaf dan zuwa Paris. kuma ko ana ha- maza, ha- mata sai ta je. Sai dai bata da masaniya akan irin ƙaddarar da ta ke jiranta a PARIS gari me ɗimbin tarihi. Ku biyo Sahla a Paris domin ku sha labari... ©Azizathamza2022
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 429,151
  • WpVote
    Votes 30,376
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
Al-Mustapha  by Nooriyamustafa
Nooriyamustafa
  • WpView
    Reads 6,929
  • WpVote
    Votes 44
  • WpPart
    Parts 5
Al-Mustapha bashi da wani abu da ya sa gaba sai neman matan aure da yan-mata, sai kashe kudin da mahaifinsa ya mutu ya bar mishi.
KOWA YA GA ZABUWA... by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 43,951
  • WpVote
    Votes 2,020
  • WpPart
    Parts 47
Rayuwa wani abu ne da kan zo mana da kalubale iri iri, wani muna iya fin karfinshi da taimakon Allah wani ko sede mu zubawa sarautar Allah idanu zuwa sadda ze kawo mana karshen shi walau Mutuwa walau sakamako na farin ciki. HIDAYAT yarinya me ƙarancin shekaru marainiya gaba da baya, bata da kowa bata san kowa ba, ta taso cikin kangin rayuwar marikiya an aura mata mafi zaluncin miji cikin maza a rashin sani, wadda ya kasance ɗa ga marikiyarta Kaddarar ƴaƴa ta Haɗa ba tare da wannan azzalumin miji yayi maraba da su ba, ya rayuwa zata zame mata? Ta ina zata iya Kula da kanta da kuma yaranta? Cin su shan su, suruturarsu? Anya zata iya tsallake wannan jarabawar kuwa? Anya ba zata gaza a hanya ta fawallawa Allah lamuranta ta zubawa sarautar shi idanu ba? Shin da dangin miji zata ji ko da Shi karan kanshi mijin ko kuwa da baƙar rayuwa da take ciki? Shin zata iya tsira daga wannan taskar na Tsaka mai Wuya? Duk ku biyo ni cikin wannan littafi na KOWA YA GA ZABUWA... Na muku Alkawari ba Zaku taɓa yin nadama ba, Alqalamina a feke yake don Nishad'antar daku, fad'akantar daku da kuma ilmantar daku duk a cikin wannan littafi.. karku bari a baku labari.