Deejerh
29 stories
JARIRI COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 17,555
  • WpVote
    Votes 1,086
  • WpPart
    Parts 25
A daren ranar da suka koma da daddare kimanin karfe biyun dare Inno ce ta fito fitsari ahanyarta ta dawowa, ta hango ƙaƙanin abu na tafiya idan yayi gaba sai ya dawo baya ya rangwaɗa kai gefe. A ɗan tsoroce Inno ta ce, "Toooo yau wacce irin ɗiban albarka nake gani da tsohon daren nan" ta ƙarasa magana tana haskashi da ƴar fitilarta. A zabure ta ja baya ganin jaririn Nusaiba ne tumɓur ko wando babu, washe mata baki yayi ya dafe ƙeya yana wani irin layi kamar wanda yasha ya maku, cikin wata irin murya ya cafe irin maganar Inno yace, "Tooo yau wacce irin ɗiban albarka nake gani da tsohon daren nan" tana faɗa yana wani irin tsalle kamar zai faɗo kan Inno, wurgar da butar tayi saboda tsoro ta fara gudu. Tsalle yayi ya caɓe zanin Inno har ya taɗe ta ta faɗi da rarrafe ta dingan rarrafawa tana ƙwala ihu, lokacin da ta ƙarasa ɗakinsu tuni ta daɗe da wurgar da zani daga ita sai ɗan fatarinta.
Forced Love✔ by Haaaaafsat_
Haaaaafsat_
  • WpView
    Reads 471,616
  • WpVote
    Votes 28,064
  • WpPart
    Parts 21
© 2018 All Rights Reserved Yusrah's life takes a dramatic turn when her parents decide to get her married to Masoud Abdullah. That wasn't the life Yusrah wanted for herself. She wanted to go through college, get a nice job and finally settle with the man of her dreams but all hopes were shattered the moment her marriage was brought up. Being the only girl amongst three children, she decides to respect her parents decision to make them happy. She agrees to the marriage and decides she would give her all and learn to love Masoud. But what happens when Masoud doesn't try to make the relationship work? Join Yusrah in this thrilling tale of marriage and how quickly hate can turn into love. ~~~ I really wanna kiss you right now but I don't wanna spend 14 years in jail. Nice story dear. - muniralawal Aww this was such a lovely story. - rosascarlet55 So I finished the whole story in one day. That was hella quick and good to the point. Great job miss author. You worked well and I enjoyed reading. - rahmoAli0 I love this book like die. I thought it'll not be as interesting as I expected. More grease to your elbow. The book was like oh damn sweet. - teemaluv Wonderfully written. Creative ideas and wildest imagination ever written. - ayshab01 #wattysNG2020
SHU'UMAR MASARAUTAR 1 by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 11,459
  • WpVote
    Votes 144
  • WpPart
    Parts 13
"Na sadaukar maka da kishiyata a wannan daren, shi ne tukwicin da zan iya yi maka." Ba ta jira cewarsa ba ta ɗora rigar a jikinta. Bamaguje ya gyaɗa mata sannan ya furta. "Za ku iya tafiya." Umaima ta yi masa jinjina da hannu sannan ta sake ɗiban ruwan da ta wanke fuska da shi ta nufi wurin da Maimuna ke zaune hannunta ɗauke da kunamar da Bamaguje ya damƙa mata. Abin da suka aiwata a farkon zuwansu yanzun ma haka ne ya faru, sai da suka koma daidai wurin da suka buɗe ido suka gan su tun farkon zuwansu sannan, Fulani Umaima ta ɗaga ƙahon ta runtse ido ta busa haɗe da kiran sunan Bamaguje. Ƙamshin ɗakin Fulani ne ya ankarar da Maimuna dawowarsu gida, cike da girmamawa ta zube ƙasa ta furta. "Allah huta gajiya uwar gijiyata."
BAK'AR_RANA by dijawaziri
dijawaziri
  • WpView
    Reads 25,377
  • WpVote
    Votes 1,288
  • WpPart
    Parts 17
Miye ban bancin ki da karuwa? Zina kuma kinyi shi don Haka kije Allah ya tsine miki!!! Innalilahi wa inna ilaihi ranjiu'n Abba karkamin haka karka k'arasa kassara min rayuwa Abba Anya kuwa kai ne mahaifina ? Karki damu Aneesa ni zan zame miki komai a rayuwa zan share miki hawayen ki, kuma idan Allah yayarda sai duniya yafi alfahari dake... Kin cucemu kin zalun cemu kinci amanar Yardan Allah ya isa tsakanin mu dake... Aneesa yanzu kina ganin kinmana adalci kenan ? Yanzu dama abunda keke aikatawa kenan bamu sani ba kin cucemu Allah ya tsine miki Albarka da haihuwar ki wlh gara b'arin ki shegiya me Bakar zuciya.. Idan har kina son mahaifin ki ya dawo gare ki tow ki tabbatar Kairiyya ta yarda zata aure ni idan kuma ba hakaba keda mahaifin ki wlh sai dai kiga gawan shi kuma gawar ma sai naga dama... Anty dama kece mommy na ba Yadiko ba ? Anty menayi miki kika tafi kika barni alokacin da nafi bum'atar ki... Aneesa wata shida kadai nan gaba yar baiwa ke dashi a bincikin da likita yayi, yace da wuya ta wuce wata shida a raye idan kuma ta shige tow tayi nasara
Labiba by bilkyysu
bilkyysu
  • WpView
    Reads 192,373
  • WpVote
    Votes 15,734
  • WpPart
    Parts 32
COMPLETED English/Hausa For someone who has never had it easy in life, Labiba believed her world has finally come to an end when she was practically forced into marrying her dead sister's husband. But if there's one thing that'll make her tolerate Salim Magatakarda, it's Laila, his one year old daughter who just happens to be her niece and the love of her life.
ZAN SOKA A HAKA by queenbk2020
queenbk2020
  • WpView
    Reads 452,432
  • WpVote
    Votes 25,163
  • WpPart
    Parts 95
#5 tausayi June 2020. #3 tausayi 20 June 2020. #1 munafurci #8 hausa novel. #2 tear drop june 2021.
WATARANA SAI LABARI by YoungNovelist4
YoungNovelist4
  • WpView
    Reads 14,525
  • WpVote
    Votes 783
  • WpPart
    Parts 24
Based on true life story A story about a lady who suffered from family nd friends after the death of her parent,just read nd found out how SUHAIMA's life will gonna be
 JINAH (Matar Aljani) by Al_Ashtar
Al_Ashtar
  • WpView
    Reads 31,105
  • WpVote
    Votes 2,221
  • WpPart
    Parts 29
Soyayya da aure tsakanin jinsi biyu, jinsin aljanu da jinsin mutane
'Ya Mace (Completed)✅ by Meenarlee
Meenarlee
  • WpView
    Reads 157,679
  • WpVote
    Votes 14,621
  • WpPart
    Parts 42
Love story 💞 heart touching 😞 and very emotional 😟☺️ read to find out more.......... On 'YA MACE NOT EDITED ⚠️
MANAL  by deey_jah
deey_jah
  • WpView
    Reads 327,538
  • WpVote
    Votes 47,804
  • WpPart
    Parts 105
A few minutes into the walk, I heard footsteps shuffling behind me. I tensed up and halted in my tracks. My heart began to pound violently in my chest. I felt too afraid to even do anything. I stayed glued to my spot, but that didn't stop the footsteps from approaching. Mustering all of the courage left in me, I spun around and to my utmost horror, two men - more like thugs were standing just few inches away from me. Ya Allah, please protect me! I don't want to die like this. I spun back around and started walking, my pace increasing rapidly. "Hey! Where the f*** do you think you're going, bit**" One of the men slurred. By the tone of his voice, I could tell he was tipsy or high. The rate of my fear intensified. MANAL ❤ ©2019