Maryama2022's Reading List
15 stories
QAUNARMU by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 10,223
  • WpVote
    Votes 540
  • WpPart
    Parts 3
Labarin qaunarmu labarine akan soyayyar data shigi mutane biyu batareda sun ankareba duk da kasancewar banbancin dake tsakaninsu na kasancewar kowannensu nada abokin rayuwarsa Wanda suke ganin sune rayuwarsu saidai so yayi musu shigar sauri Dan kuwa tuni suka daina kallon waincan amatsayin abokan rayuwarsu.....SO NE WANDA BAIDA KATANGA YAYI MUSU SHIGAR SAURI...YAYA ZASUYI DA ABOKAN RAYUWARSU NA FARKO...
TA FITA ZAKKA..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 33,389
  • WpVote
    Votes 2,192
  • WpPart
    Parts 30
_*AMINA Yanzu abunda kika Zabama rayuwarki kenan..?So kike kamar yadda kika saka ma ABA dinku Hawan jini nima ki sakamin ko..?Gidan Uban wa kika je bayan an tashi makaranta..?Duka Sauran yan"uwanki sun gaji da nemanki sun dawo..Saboda ke kin FITA ZAKKA agidan nan sai abunda kika dama kike yi ko Amina..?Bin Maza kika fara..?Nace bin Maza kika fara..?Wlh ina Tsausayinki Ranar da Bakinciki zai kai Alhaji kasa Nima kin Sakani kuka ba sau daya ba sau Biyu ba, Amina ki kashemu ki Huta nace ki kashe mu ki huta..*!_
RA"AYI NE KO BURI..? by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 3,523
  • WpVote
    Votes 177
  • WpPart
    Parts 21
Ta Fara sonshi Batare Da tataba ganinsa ba..Muryansa itace abu mafi Farko wajen Tsanin Soyayyarsa gareta...Alhalin Tana da alkawarin wani akanta....Shin zata samu Cikar Burinta...? Ra"ayi ko Buri Har Dan Adam ya bar Duniya yana Tare da Buruka ne.
MIJIN KANWATA(K'ADDARATA) by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 34,159
  • WpVote
    Votes 2,975
  • WpPart
    Parts 30
_*Wata irin KADDARA CE wannan..?Kaddaran data Ratso MIJIN KANWATA cikin Rayuwata..?wanda yake matukar girmamani kamar yadda Kanwata SUNAIRA take girmamani?Meyasa kaddara ta zamo tayi min haka..?meyasa sai ni..?Taya zan iya zama da wanda muke jin nauyin juna muke gogayar shekarun juna..?Tabbas MIJIN KANWATA ne KADDARATA...*_
AUREN FARI.... by meenaslimzy
meenaslimzy
  • WpView
    Reads 40,088
  • WpVote
    Votes 2,892
  • WpPart
    Parts 40
wayace miki ana bawa namiji dama?babu abinda yake canja namiji sai ikon allah idan kince zaki iya canja Abdallah to kin yaudari kanki mazaasu hali irin na Abdallah wadanda basu da lokacin matansu saina aikinsu daban suke basa taba canjawa don haka ki saki jikinki a matsayina na yar uwarki aminiyarki inada hanyar da zakibi kisamu farin ciki ba dole saida soyayyar abdallah ba domin idan kikace zaki koyi tarairayar miji tou kin sa kanki a hanyar wahala baa taba tarairayar miji...namiji baayi masa gwaninta.....SABON SALO MAI CIKE SA DARUSSA MAI DAUKE DA TSANTSAR CIN AMANA....MAI DAUKE DA SALO NA SOYAYYA
WATA FUSKA by 68Billygaladanchi
68Billygaladanchi
  • WpView
    Reads 206,505
  • WpVote
    Votes 17,323
  • WpPart
    Parts 50
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani naman daji yazo ya cinyeta ya zatayi kokuma wani mugun aljani gashi ko dankwali babu a kanta, babban tashin hankalinta shine sallar dabatayi ba, tun shekaranjiya da aka gudo da ita rabon datae sallah!!!! zata iya d'aukar kowane hukunci amma banda na hanata sallah!!! yaya zatayi da tulin sallolin dake kanta? batada halin yin koda taimamane sabida a d'aure tamau take to meye mafita?!!!!!!!
NI DA MIJINA by raheenatou
raheenatou
  • WpView
    Reads 1,802
  • WpVote
    Votes 31
  • WpPart
    Parts 9
_Tsaye take a matatakalar bene ta zuba wa k'asan falon ido,ranta yayi matukar 6aci sanadiyar hango kakarta da kanwarta Jeedah da suka zo daga kauye ._ *** *** *** *** *** _Zarah Kenan 'yar kimanin shekaru 21 a duniya ,tana karatun ta a babbar Université ta Abdu Moumuni Wadda take garin Niamey a k'asar Niger, sauran shekara biyu ta kammala tana da tsayi bâ sosai ba,fara ce tas tana da dogon hanci da kuma manyan idanuwa farare hancinta a Mik'e yake kamar biro, tana da yalwataccen gashin gira, ya kwanta lub ,bakinta d'an k'arami ne, gashin kanta bak'i ne gashi da tsayi har baya,kirjinta acike suke kamar an hura masu iska, yana yin jikinta irin na cikakkun mata masu kyan diri ne domin qugunta a matse yake masha Allah! Zarah ta had'u ako ina gâta da farinjinin samari da wuya tafito waje ba ta samu Wanda ya biyota gida bâ, ita kuma ba ta damu dasu bâ karatunta tasa agaba, shi ya sa wasu mazan suke shakkar yi mata magana domin sunce ta fiye girman kai da wulakanci, kad'an Kenan daga cikin labarin Zarah._
AZAAD JUNAID {The Young Billionaire} by jeedddahaliyu
jeedddahaliyu
  • WpView
    Reads 1,209
  • WpVote
    Votes 49
  • WpPart
    Parts 10
Azaad Junaid labari ne akan wani shahararren mai kud'i Wanda ya haɗu da rashin kulawar matarshi, kwantsam sai ga wata yarinya k'arama ta shigo rayuwarshi, ta kawo mishi farin ciki da ya kasa samu a tsawon shekaru masu yawa.
Love starts after Nikkah  by I-m-laiba
I-m-laiba
  • WpView
    Reads 1,048,455
  • WpVote
    Votes 44,150
  • WpPart
    Parts 49
Every girl, whether she is confident or not, at time of nikkah, become hesitated to say yes. The feeling that your sur name is going to change and you are giving your life to another person is very horrible. Same was the case with Saba. She saw toward Sahir who was looking to another side. His face was so serious that Saba felt afraid of him. .................... It is the story of Saahir and Saba. Join their journey of halal love. Winner of Swan book awards! Hello guys! This is my first novel so it will contain mistakes. Please tolerate it and give me your honest comments. Book cover by YoungWwriter. I am so thankful for this beautiful cover😍 Read! Enjoy! Vote and share it😊
KALLON KITSE.  by Real_autarhajiya
Real_autarhajiya
  • WpView
    Reads 32,005
  • WpVote
    Votes 1,902
  • WpPart
    Parts 18
Story ne akan Feedoh da Malamin ta wanda aganin ta tunda yana koyarwa a Islamiyya bayada wani class ba shida kud'i...saboda shid'in Malamin islamiyya ne. uwa uba daya kasance mai d'aukan karatun FIQH wanda dashi mutum zaisan kansa sai suke d'aukan sa wai dan iska..kwatsam soyayya ta k'ullu tsakanin Malamin da Feedoh shiyasan itace amma ita batasan shi bane....ya take ne.