We've updated our Content Guidelines.
Review the latest guidelines to keep sharing stories safely.
eeshyy's Reading List
16 stories
Minister's Son  by Hurairaytu
Hurairaytu
  • WpView
    Reads 54,067
  • WpVote
    Votes 4,913
  • WpPart
    Parts 55
Every human being has a destiny to fulfil. Birth signals the beginning of the journey towards the fulfillment of an individual's destiny. To a large extent , each individual, consciously or unconsciously determines the outcome of his or her destiny. Sometimes, one's background could be a problem to fulfilling destiny, only the wise consider the challenges they encounter on their way as hurdles to overcome . Islam a hausa novel which is based on emotions, feelings and destiny. Islam a beautiful girl from a poor family who can do anything for her family has to sacrifice herself to marry an old rich man in his eighties out of love so that she can foot the bills for her sister's medication. What happens when she met Mr Aslam fauzi popularly known as Mr fauzi a handsome and arrogant jerk , a business mogul and a son to the Minister of FCT Alhaji Khalid Fauzi as his employee . IT'S ALL ABOUT DESTINY.
RAYUWAN NAJWA by AyshaIsah
AyshaIsah
  • WpView
    Reads 26,364
  • WpVote
    Votes 1,697
  • WpPart
    Parts 40
labari ne akan Najma, wacce hasada, kyashi da yayu nata ya sanya a suka mata auren dole , inda zata fuskanta k'alub'e iri-iri a rayuwa. ku biyoni don in inda wannan labarin zata kaya. Labarin cike take da tausayi da nunawa jajircewa....
NAJWA Complete ✔ by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 85,428
  • WpVote
    Votes 5,014
  • WpPart
    Parts 81
Najib yaron littafin bai dda buri da aaddu'a sai ta Allah yaya bashi mace ta gari mai ilimi Sumaiyya Yarinya ce yar karya wacce ba abinda ta iya sai kazanta ga kawayen banza Najwa yarinya ce mai hankali nutuswa ilimi ga kyau, Allah ya bata ilimi, Sumaiyya da Najwa yan uwa ne dan Najwa kamar uwace ga Sumaiyya. Najib ya kara haduwa da Najwa a lokacin daa aka tsaaida shi a titi dan bada hannu, wanda daga lokacin yake fara so ta ya neme ta bai banta ga har da ciwon son tta. Ashe Najwa yar Kanin Abban sa ce wanda suke yar wa dda kani. Shin ya kuke gagani da aure tsakanin Najwa da Najib saboda alakar su da Sumaiyya sannan kuma yan uwan Maman Najwa zasu yadda da aure. Ya zama kuke tunanin zai kasance duk mu a hahadu a cikin Najwa anan zamu samo amsoshin mu.
Ashraf by zulayhrt
zulayhrt
  • WpView
    Reads 22,263
  • WpVote
    Votes 1,136
  • WpPart
    Parts 10
Ashraf is d only son to his parents. He's married to his cousin sisto AFRA who happens to be a barrister. After sme months of marriage AFRA left to defend a girl nd her child with out her husband's knowledge. Also at d end she learnt that her husband is involved in the case.
AREEF by ramcy__
ramcy__
  • WpView
    Reads 3,750
  • WpVote
    Votes 81
  • WpPart
    Parts 7
This is a love Nd romantic story for adult🔞
KURUCIYAR MINAL by miss_untichlobanty
miss_untichlobanty
  • WpView
    Reads 340,393
  • WpVote
    Votes 22,674
  • WpPart
    Parts 101
This isa kinda story of a girl called MINAL where by she is a troublesome teenager but as the story goes,destiny joins her with one of Nigeria's military captain,the arrogant, softhearted CPT/MJ YAZEED ABDULMAJEED UMAR how will this saga end? What will happen when enemies are always chasing after their happiness to the extent of separating them? Is their love enough to bring them back together? DAN ALLAH KARKU MANTA DA FOLLOWING DINA SECOND BIYAR KACAL ZAI DAUKA. Follow me on kuruciyar minal to find out. RANKS YAZO NA #1 A AGRICULTURE NA #4 A HATRED ### UNEDITED ###
ƘADDARA KO SAKACI?  by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 16,458
  • WpVote
    Votes 525
  • WpPart
    Parts 10
"Ruqayyah yaushe kika fara tumbi ke da ko me kika ci cikin ki baya tab'a dagawa?" Baki Ruqayyah ta bud'e tana dariya take fad'in "wallahi ummah na fara tumbi,ba ki ga har k'iba na k'araba?" "Abunda na gani kenan shi yasa nake tambayarki" "Uhmmmm! Ummah kenan wallahi babu komai,murmushi Ummah tayi lokacin da Ruqayyah ke fita da plate d'in da sukaci abinci,amma hankalinta bai kwantaba saboda wani tunani da tayi lokaci guda ta kwallawa Ruqayyah kira "Ummah ga ni!" "Zauna magana za mu yi" guri ta samu ta zauna,"kin san me nake so dake?" Kai ta girgiza alamun A'a,ummah tace "so nake ki fad'amin yaushe ne rabon ki da ganin bak'on ki?" "Wane bak'o kuma ummah?" "Al'adarki nake tambaya!" #Turk'ashi! Masu karatu ku biyo ni cikin wannan labari don jin yadda aka haihu a ragaya!
ZAMAN HOSTEL by muneeraahh
muneeraahh
  • WpView
    Reads 61,148
  • WpVote
    Votes 1,033
  • WpPart
    Parts 25
Zaman hostel labari ne wanda yake nune ga yanda wasu yan mata ke lalaciwa sanadin zaman hostel ba'anan kadai ya tsaya ba yatabu wasu bangarori da yawa na rayuwa da yanda za'a ma'gance matsalarso
RAYUWATCE by prettysalma17
prettysalma17
  • WpView
    Reads 79,138
  • WpVote
    Votes 1,072
  • WpPart
    Parts 32
Romance