raheemahadama's Reading List
154 stories
RASHIN SIRRU (sharrin abokai)  by jannahjay8
jannahjay8
  • WpView
    Reads 1,618
  • WpVote
    Votes 99
  • WpPart
    Parts 13
Yana shigowa yaji wayar matar tasa tana ringing sai dai kafin ya iso kan gado inda take tuni wayar ta tsinke, basarwa yayi ya isa kan gadon yazauna tare da furta "wash" ya zare hular dake kansa, karar shigowar message wayar tayi da same number da ta kirata ga content na mesaage din yayi appearing a pop up na wayar, yanayin farkon message din ne yasa yaji yanaso ya karanta " My honey sweet nasan baki fito daga wankan da kika saba yimin ba, amma don Allah kada ki murzamin na fulani na da soso sosai" Wata irin rawa jikinsa yad'auka ga bugu da zuciyarsa ta shiga yi har yanaji kaman juyawa kansa keyi ...... Juyawa yai ya kalli matarsa dake baccinta sadidan ya kuma maida kallonsa ga wayarsa ga message da aka turo masa ta whatsapp " Zan jiyar dakai dad'in da baka tab'a tunaniba aduniya, kawai so nake ka bud'e min kofar shiga rayuwarka, baka da damuwa da lokacin period don na k'ware a blow job, na k'ware a handjob kai wani salon sai ka yarda na zamo matarka zaka sani" Kuka yake yana karkarwa shikad'ai cikin dare yana takaici da nadama sai ya juya ya kalli kansa yana cewa " Meye bani dashi da har matata zata shiga bin maza, meye na rasa me na rage ta dashi, mata butulune duk kalar jin dadi da soyayyar da nake nuna mata..
BIYAYYA by muneeraahh
muneeraahh
  • WpView
    Reads 25,972
  • WpVote
    Votes 1,439
  • WpPart
    Parts 14
labari ne kan wata yarinya data tashi cikin so da kwnar Yan uwa Wanda kaddara guda daya ta tarwatsa Mata farin cikin ta
MUTUM DA DUNIYARSA...... by BilynAbdull
BilynAbdull
  • WpView
    Reads 129,216
  • WpVote
    Votes 9,449
  • WpPart
    Parts 41
Wannan labari labarine da ya taɓo rayuwar da mafi yawan mata ke fuskanta a wannan rayuwar, tare da rayuwar kishi na gidajen aurenmu, da nuna jarumtar mazan ƙwarai da ke aiki da hankali da ilimi wajen tafiyar da ragamar rayuwar aurensu. Magidanta da yawa basa son a haifa musu ƴaƴa mata, abin kuma zai baka mamaki idan zaka tarasu wajen buƙatar jin dalilinsu, musani UBANGIJI ya fimu sanin mu su wanene? miyasa yayimu jinsi-jinsi, yare daban-daban, zuri'a daban-daban. kai dai ka roƙi ALLAH ya baka mai albarka kawai shine magana.
Al-Mustapha  by Nooriyamustafa
Nooriyamustafa
  • WpView
    Reads 6,993
  • WpVote
    Votes 44
  • WpPart
    Parts 5
Al-Mustapha bashi da wani abu da ya sa gaba sai neman matan aure da yan-mata, sai kashe kudin da mahaifinsa ya mutu ya bar mishi.
ZAIN_ABEED by nimcyluv
nimcyluv
  • WpView
    Reads 7,867
  • WpVote
    Votes 245
  • WpPart
    Parts 12
Labarin wasu tagwaye, maza da mata. Ɗaya mawaƙi, ɗaya lawyer, yayinda matan kuma Sarah, da Sairah suka kasance ƴan ƙauye kuma abokan hamayya wa junansu. Meke kawo su cikin Masarautar su Aberdeen? Uhm! Labarin daman yake, ba kamar sauran ba.
MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
Hafssatu
  • WpView
    Reads 58,869
  • WpVote
    Votes 2,577
  • WpPart
    Parts 53
"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya tafara Magana Haba! Noor...marin dataji a fuskar ta ne yasa bata Ida fadar Abinda ke bakin ta ''shegiya tun yaushe na haneki da furta wannan sunan gareni wallahi duk ranan danaji kin kara Ambata ta da wannan sunan na lahira sai yafi jikin dadi jaka kawai ball..yayi da ita daga ita har d'iyar dake hannun ta goshin ta ya bugu da bango d'iyar dake hannunn ta tsayanra kuka tare da Ambatar Umme... ''Kafin nadawo gidanan ki tabbatar da kimin wanki sannan kingyara min dakina nafada Miki.."" Juyawa yafita yabarta rushewa tayi dawani matsanancin kuka mai tattare da tausayi hannu taji da fuskar ana share mata hawaye "Ummee kidaina kuka kitaci mutafi gun Umman ki ko Uncle Abdul..." Rungume ta tayi.."zamuje Basmah Amma inaje gunsu *MENENE MATSAYINA..?* "............ _Menene matsayina? Labari mai cike da tausayi fadakarwa.. butuulci #Soyaya #Shakuwa #Tausayi #
JARABTA  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 75,850
  • WpVote
    Votes 2,827
  • WpPart
    Parts 19
Wanan labari ne akan jarabawan ubangiji, yanason wata baiwar Allah mai suna Aisha ranan bikinsu ta mutu, bayan wani lokaci mai tsawo saiya hadu damai kama da ita amma akwai wata gagarumar ukuba atattare da hakan kubiyoni danjin wanan labari mai dadi.
SAHIBUL KALB✅ by feeezah135
feeezah135
  • WpView
    Reads 81,649
  • WpVote
    Votes 5,679
  • WpPart
    Parts 67
All right reserved 2019 Jawota yayi dab da shi Yana kallonta cikin idanu "Hummm did you think that inasonki? Meyasa Zaki tuna haka? Poor soul it was just a game sebrina it was just a game, don't misunderstand me thinking I fall in love with the girl behind the veil. I never love you. So nakeyi nanuna cewa musulmai suna da karamin kokolwa ,I bet to make you fell for me which you did. So after playing the game you will end up with a broken heart. Bazan taba soyayya da irinkiba. Yafada Yana kallon yadda take kwatan hannunta full of heart broke. Ja da Baya tafarayi tana hawaye tana kuka tana kallonshi. Murmushin gefen Baki yayi Yana kallonta cikin yanayin da ita kanta taji she hate herself for falling in love with him. copyright © 2019 All right reserved Update two times a week.
ASEELA COMPLETE by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 22,446
  • WpVote
    Votes 1,704
  • WpPart
    Parts 52
Ƙwarangwal ɗin suna tafe wani irin ruwa mai yauƙi na fita daga gaɓɓan jikinsu tamkar waɗanda aka kunna fanfo ajikinsu, daga kowanne ɓangaren hallita akwai shugabansu wanda shi ne yake kan gaba su kuma suna biye dashi abaya, hannu kowanne shugaba ɗauke yake da wani farin ƙyale da jikinsa yake da ɗishi-dishin jini, ahankali ta fara ɗaga ƙafarta tana ƙoƙarin ja da baya da niyyar guduwa sai dai nauyin jikinta shi ya hana ta gudu har suka ƙaraso inda take, mararta ce ta ɗan karta mata bayanta ya riƙe sannu ahankali ta tsugunna ta duƙa agurin wani irin azababben ciwo na cinta, jeruwa suka yi sahu-sahu sannan suka fara zagaye ta suna faɗin wasu kalmomi da sam bata fahimtar mai suke faɗa, " YAMDUMISA! YAMDUMISA!! YAMDUMISA BISRATIK KUZAR!!!, KIMBASA MIN! KIMBASA MIN!! KIMBASA MIN MAR FAZKINBAT!!! " ( BARKA! BARKA!! BARKA DAI SHUGABA!!!, DAWOWARKU NASARA CE! DAWOWARKU NASARA CE!! DAWOWARKU NASARA CE TARE DA FANSA!!! ) haka suka dinga zagayeta suna maimaita kalmomin bakinsu shugaban ɓangarori biyun masu ɗauke da farin ƙyallen nan suna zazzaga mata wannan kyalen akanta, ciwon da take ji ƙara tsananta yake banda ihu ba abinda takeyi sai kiran sunan KABEER take tana maimaitawa, idan abun ya kuma tsananta ta kuma kiran Kabeer ko Habeebee amma ko gezau basu fasa wannan surutan nasu ba kuma basu fasa zagayeta ba suna yarfa mata wannan farin ƙyallen ba, wani lokacin ma wannan ruwan mai yauƙi na ɗiga ajikinta, ita bata ma san suna yi ba saboda azabar ciwo fatanta kabeer ya kawo mata ɗauki. Ta ɗan ɗauki lokaci ahaka kamar minti talatin ahaka sai ji sukayi kukan jariri alokacin ta galabaita sosai amma ahaka take yunƙurin ɗaukar abinda ta haifa dan neman tsira daga garesu, sai dai kafin tayi wani yunƙuri tuni shugaban ƙwarangwal ɗin nan ya kai hannu yayin da shima shugaban mai mummunar hallitar shima ya kai hannunsa, atare suka suka ɗago jaririyar kowanne ya riƙe hannunta ɗaya yana faɗin, " KAGARSIN BIDA, KAGARSIN BIDA LANBISMA GIRUS " ( KA
TA ƘI AURE.!  by fatysaje
fatysaje
  • WpView
    Reads 517
  • WpVote
    Votes 24
  • WpPart
    Parts 5
Labarin ya shafe matanda ke samun kansu a jarrabawar jinkirin aure. Zamuga irin matsalar da suke shiga da kuma hanyar da ya kamata a su magance ta.... Labarin bai da tsawo sosai kuma zai amfanar in sha Allahu. Ga masu sha'awan taimakamin fisabilillahi ga account details dina (0091869462 Fatima abubakar saje access bank) nagode