zyynat's Reading List
59 stories
CHAKWAKIYA by MumIrfaan
MumIrfaan
  • WpView
    Reads 10,066
  • WpVote
    Votes 941
  • WpPart
    Parts 40
Binafa tana zaune a tsaƙar gida daga ita sai wani gajeren wando daya wuce gwiwarta sai wata riga wacca taɗan matseta kaɗan kanta babu ɗan kwali gashin kanta ya sauka har gadan bayanta, tana zaune tana jujjuya abincin ta kasaci, ta lula tunanin duniya, jin anyi sallama yasata ɗago da kanta ta amsa, ganin Safwan yasata zabura murmushi ɗauke a fuskarta ta tashi tazo inda yake da gudu, murmushi shima yayi mata tare da buɗe hannayansa alamun tazo inda yake, tunda ta fara gudun ko ina na jikinta yake motsawa, Ahmad runtse idanunsa yayi, ganin da gasken gaske Safwan rungume Binafa zayyi yasa Ahmad saurin matsar da Safwan gefe Binafa ta kusan faɗuwa, wani kallo ya wurga mata yace "Kije ki saka Hijab"
AUREN DOLE sabon Salo by RaqiyaMuhammad
RaqiyaMuhammad
  • WpView
    Reads 136,460
  • WpVote
    Votes 7,335
  • WpPart
    Parts 40
labari ne me ban tausayi dakuma nuna cewa duk abinda Allah ya tsara ma mutun sai yafaru
MATATA GIMBIYATA  by _bambiee
_bambiee
  • WpView
    Reads 127,402
  • WpVote
    Votes 8,650
  • WpPart
    Parts 36
Attitude miss DEENAH ISMAEEL!! am talking to you right here as a father! Idan da uban ki ne yayi wannan maganar ai babu musu zaki yarda , amma dayake ni kin raina min wayau tunda ba ni na haife ki ba ,shine bari ki nuna min halin ki na y'an duniya ko? Shegiya da ido kamar dattijon biri!!" Uncle Khamis ne ke maganar cikin hasala , daga gani ranshi a b'ace yake. Amma Uncle how can you make such drastic decision without my consent? Maganar aure na fa kuke yi! Kuma hakan ma da mijin da ban tab'a gani ba! That too mai shekaru irin na ubana!" Deenah ta fad'a tana mai d'aga hoton wani dattijo wanda zai yi about 49 yrs ,idanun ta taf da hawaye... Bashida wadda ya tsana duniya irin mace ya tsani a kira mashi mace saboda halin da ya shiga sakamakon yaudaran da mace ta mashi. kwatsam iyayenshi suka neman mashi aure ba yanda zaiyi haka ya aure ta amma da kudurin sai ya muzguna mata ya maidata abun kwatance a gari Mr Imam Sadeeq kenan... Shigowarta rayuwarshi ya ruguza mashi duk wani mugun kudiri da ya d'auka akan mace, ya gane duka mata ba halinsu d'aya ba akwai masu kyawawan halaye...
Nigerian food recipes by SaadatAhmad7
SaadatAhmad7
  • WpView
    Reads 46,177
  • WpVote
    Votes 1,298
  • WpPart
    Parts 14
it will be for you all the foodies and i am going to share not only my own recipes even other people's recipe. Yeah i know you will all like it
YAR GIDAN YADDIKO🧕 by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 286,519
  • WpVote
    Votes 24,357
  • WpPart
    Parts 46
Find it......
'YAR BALLAJJA'U by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 26,672
  • WpVote
    Votes 3,232
  • WpPart
    Parts 46
Sai da na kyakyace ko waccen su tayi muii da bakin ta alamun bacci yadan fara satar su Ni kuma sun barni da haushin su a rai. Na sauko daga saman gadon a zuciye da niyyar barin dakin tun da an bata man rai, sai jin nayi Kaka na fadin "Ina za ki tantiriya a cikin wannan daren?". a daidai wannan lokacin gwaggo talatuwa, mai bakin kara, kamar daman jiraye ta ke da taji Kaka ta yi maganar, ta mike zaune tare da gyara daurin dankwalin ta, ta ce, "Ba wai tambayar ki a ke yi ba?" A takaice na ce "Fitsari zan yi". Banma tsaya jin ta bakin su ba Na kamo hanya ta ta fita daga cikin dakin a hasale, sai da na kawo daf da fuskar Gwaggo Talatuwa sarkin kicihi, da ta gama sakin baki da ido tana kallona cike da fuskar jin haushi, nan take na dade da dubin fuskarta na wanke ta da tukwicin wata kafurar Tusa mai bala'in warin tsiya, a daidai lokacin da na fahimce komai ya tafi daidai kamar yanda nake buk'ata, na bar dakin a hanzarce tare da daukar wata waka ta Ado Gwanja a baki, ina tafe ina raira abita kamar daman ni nayita, na barsu dwade da hanci dan babu bakin yin magana...... FOLLOW VOTE COMMENTS AND SHARE "THANKs."
TAKAICIN DA NAMIJI! by Khairat_
Khairat_
  • WpView
    Reads 130,999
  • WpVote
    Votes 5,955
  • WpPart
    Parts 72
the story is about a young gurl who struggles alot in her life she faces a lot of difficulties right from childhood,she had no knowladge of father's love or care nor her mother know's the happiness of being a housewife! i think you had like the story.
NIDA YA AHMAD by asmasanee
asmasanee
  • WpView
    Reads 317,060
  • WpVote
    Votes 23,573
  • WpPart
    Parts 60
HOT ND A ROMANTIC LOVE STORY,IT'S ALL ABOUT LOVE AND CARE........
♡MAFARIN SO♡ by Rerbeeart_sk
Rerbeeart_sk
  • WpView
    Reads 118,114
  • WpVote
    Votes 5,958
  • WpPart
    Parts 41
ƙaddarace ke yawan haɗasu, kuma a kowanne lokaci suka haɗu sai sunyi faɗa a tsakaninsu, a haka har tsautsayin da yayi dalilin aurensu ya faru, ko ya zaman nasu zai kasance?
RUWAN SAMA........ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 29,593
  • WpVote
    Votes 2,551
  • WpPart
    Parts 41
Hmmm A very heart touching story.... just add it to your library and thanks me latter🥰🥰