Hausa novel
187 stories
KALLON KITSE.  by Real_autarhajiya
KALLON KITSE.
Real_autarhajiya
  • Reads 31,722
  • Votes 1,902
  • Parts 18
Story ne akan Feedoh da Malamin ta wanda aganin ta tunda yana koyarwa a Islamiyya bayada wani class ba shida kud'i...saboda shid'in Malamin islamiyya ne. uwa uba daya kasance mai d'aukan karatun FIQH wanda dashi mutum zaisan kansa sai suke d'aukan sa wai dan iska..kwatsam soyayya ta k'ullu tsakanin Malamin da Feedoh shiyasan itace amma ita batasan shi bane....ya take ne.
HUSNIYYA KO HUSNAH by Ummy_Saudah
HUSNIYYA KO HUSNAH
Ummy_Saudah
  • Reads 44,405
  • Votes 1,998
  • Parts 70
am i really in d shoes to say something, as in right now, no pls spare me, am damn happy plus scared at d same time, buh never mind,lemme try my best with dis masterpiece, to fah,ga wata sabuwa wai inji 'yan caca, this is a truelifestory #HUSNIYYAKOHUSNAH, it have been in my hrt nd mind for over a decade already,i have these spirit in writing all my life,buh never have i pursued dis,i never thought of showcasing these for years, ALLAH WAHEED cikin dare daya kawai se komai ya canza,nd am here already,pls am i welcomed here, ~ ~ BISMILLAHIRRAHMANIRRAHEEM, Godiya irin wanda bai da iyaka ya tabbata ga ALLAH madaukakin sarki da ya bani damar fara novel dinnan,ALLAH kamar yadda ka bani damar farawa kasa na qareshi lfy,Ya Rabbul Izzati, ~all parts of this novel are partially fiction which makes it slightly real,its mainly inspired by true life events,buh pls ba'ayishi dan cin zarafin wani ko wata ba incase ko yayi daidai da rayuwar wani ko wata,its a total coincidence, NO MALICE ~ban yarda wani ko wata su juya min lbr ta ko wani siga ba tareda izini ba,hope za'a kiyaye, ~fatana novel din ya ilimintar kuma ya nishadantar da readers coz i see them as my source of strenght throughout d journey , ~Aisha Adam,Aisha Ashir,Khadijah Rabi'u,Fadila Muhd,Hauwa jibrin,Maryam Muhd,Firdausi Muhd hrt u all, u guys have a very special place in my hrt,i see u as my inspiration all d way.
AISHA by Walidation_
AISHA
Walidation_
  • Reads 3,505
  • Votes 461
  • Parts 26
labarine a kan wata yarinya mara hannu daya wacce take kaunar dan uwanta Amma shi baya sonta ko kadan.
TAKAICIN DA NAMIJI! by Khairat_
TAKAICIN DA NAMIJI!
Khairat_
  • Reads 129,972
  • Votes 5,954
  • Parts 72
the story is about a young gurl who struggles alot in her life she faces a lot of difficulties right from childhood,she had no knowladge of father's love or care nor her mother know's the happiness of being a housewife! i think you had like the story.
 JUYAYI by nimcyluv
JUYAYI
nimcyluv
  • Reads 31,414
  • Votes 2,874
  • Parts 36
her life is ending becouse of her biogical brother,he rapping her the frist tym that he see her in his life
KADDARAR MACE by nimcyl
KADDARAR MACE
nimcyl
  • Reads 19,052
  • Votes 741
  • Parts 45
Jannat da maimuna kawayene tun suna yara anwar shine dan uwan Jannat kuma saurayinta haka maimuna tashiga wajan malamai dan raba tsakaninsu
Auren Haďi (COMPLETE) by imaanii_am
Auren Haďi (COMPLETE)
imaanii_am
  • Reads 40,183
  • Votes 2,184
  • Parts 22
Tayaya ummi da salman zasuyi rayuwar aure wanda da abaya basu son junan su an hada su AUREN HAĎI ku biyoni muji yadda zata kaya
SHURAKH  by Basira_Nadabo
SHURAKH
Basira_Nadabo
  • Reads 28,844
  • Votes 1,236
  • Parts 40
Shurakh labarin yarinya ce wanda yan uwan babanta suka b'atar da uban ta tun tans ciki, ta tashi cikin wahalar talauci babu mai taimakon su daga itah har mamanta daga karshe reshe ya juya da mujiya kudai ku biyomu don jin ya zata kaya, mun gode. Karku manta da sunan littafin SHURAKH
MAFARKI NA by fkahmad
MAFARKI NA
fkahmad
  • Reads 2,508
  • Votes 134
  • Parts 11
Hafsat is a girl with full of passion of being Musaddiqa, after catching herself in the midst of several people in Musabaqa she began to lose hope but when she got a couch and as whom she'll compete with in the last finale stage the story begins to change.