WAYE SANADI!? {PART 2}
2 stories
GOBE NA (My Future) by KhadeejaCandy
GOBE NA (My Future)
KhadeejaCandy
  • Reads 156,172
  • Votes 17,086
  • Parts 65
Babu mace da zata labarta yadda wata macen take ji har sai ta taba kasancewa a cikin halin da wacan macen ta kasance. Daga ni sai ire-irena mu ke iya labarta yadda mace ta ke ji idan aka keta haddin yarta ko kuma ita kanta! Ina ma ace yau haddina ni Halimatu aka keta ba na yata ba? GOBE NA... Zawarcin Halimatu... *** *** *** Babu wanda zuciyarsa ta raya masa sai matar nan, sosai ya maida hankali yana kallon gurin da take zaune tare da yaranta, the way ta take sharar hawaye ya kara karafafa zatonsa a kanta, labarin yarsa ya shigo ciki duk kuwa da bata fadi sunansa ba ko sunan yarsa sai dai ta fadi cewar mahaifin yar ya zargeta da kisan yarsa saboda kaddarar mutuwarta ya fada mata, kamar yadda kadarar gushewar hankalin abokin aikinta ya fada a kanta, an keta mata haddi an ketawa yarta, mijinta ya ci zarafinta, a kokarin kwatar hakkin yarta mijinta ya saketa, ga labarin samun aikin kamfanin da tai ya shigo ciki sai dai shi ma bata fadi sunan kamfanin ba..... Wani irin kallonta yake, har ya ji kamar gilashin dake idon sa ya tare ganinsa sai ta ya cireshi yana cigaba da kallonta, ita kuma ta soke kai kasa yana ta latsa waya tana sharar kwalla, wa akai wa fyade? Wacen karamar ko babbar? No wait mutunen da take bawa abincin a kusa da kamfaninsu abokin aikinta ne? Is that why take kokarin kula da shi? Waye mijin na ta? Waya ke bibiyarta? A lokaci daya ya jerowa kansa wadannan tambayoyin, da bashi da amsar su, and he can't take his eyes on her kamar his life defend on her.
WAYE SANADI!?√√ BOOK ONE by BabyBintuu
WAYE SANADI!?√√ BOOK ONE
BabyBintuu
  • Reads 10,258
  • Votes 837
  • Parts 31
The first time they fall in love they are too young to know what it all means, they are force a part by tragedy and enjoy. he goes to United kingdom and becomes a star journalist while she remain in Nigeria fighting poverty trying to survive. but despite distance and time the mark of their love is kept alive by a dream, a dream of an undeniable destiny then he return to Nigeria although they do not recognize each other the dream comes nearer but the obstacles grow higher. yet destiny beckons. but the interference of a pock-nosing mother in-law son became a threat to their happy union would love really conquer all. what happens when two young people are drawn together by a formidable chemistry called love?. what happens what that love is threatened by a hard mother? what happens when love refuse to let go?