MaryamSuleiman540's Reading List
4 stories
'YAR MACE... by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 4,271
  • WpVote
    Votes 95
  • WpPart
    Parts 20
Labarin ma'aurata na Ummu Hadiyya da Aliyu Tafida Jadda find what's is going on....... marriage agreement and love crisis....
A DUNIYARMU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 40,155
  • WpVote
    Votes 2,212
  • WpPart
    Parts 11
Aisha shukrah.
DACEWA✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 370,407
  • WpVote
    Votes 23,033
  • WpPart
    Parts 36
unexpected relationship last longer,,,, as east meets west in love....
BAHAUSHIYA.....!? by Mai_Dambu
Mai_Dambu
  • WpView
    Reads 40,160
  • WpVote
    Votes 3,362
  • WpPart
    Parts 22
'YA CE kamar kowa wadda ta taso cikin ɗabi'a da al'ada irin ta BAHAUSHE! "Me ta ke so? Me nene burinta?" Babu wanda ya taɓa tambayarta. Kalma ɗaya ce ko yaushe take hawa kanta "KE BAHAUSHIYA CE! Ko me da ke gareki zai zama irin na Hausawa ne." Tabbas Bahaushiya itace macen da ke shimfiɗar da rayuwarta dan kula da mijinta da yaranta. Itace mace guda da ke killacewa ƙarƙashin igiyar riƙon Ɗa Namiji, da ke kiran shine mafi rinjaye akanta. Sanan Kalma guda da yake nanatawa, Rayuwar 'YA MACE kamar gilashin da ke riƙe a dungulumin hannu ne, ko wani lokaci zai iya faɗuwa dan ya tarwatse ne. Idan aka ci gaba da ganinsa to zai zama shuɗaɗɗen labarin rayuwarsa. Tabbas bayan karatun allo babu buƙatar biyantar da kururuwar zamani wajan tsoma hannayenta dumu-dumu dan janta da tafiya a ƙarƙashin hasken Nasaran da ke da jajayen kunnuwa.