New novels
23 stories
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 434,624
  • WpVote
    Votes 30,444
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
❣️QALBINA ❣️ (KECE ZAKI FIDDA NI)  by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 220,710
  • WpVote
    Votes 9,482
  • WpPart
    Parts 112
Hassan Sooraj Marafa yana da'ya daga cikin hamshakan masu kud'in Lagos. One of the seven billionaire elites dake ruling garin Lagos. Sune ake kira da Asiwaju's of Lagos. Babu wanda ya isa yaja dasu. "Kinfi karfin million d'ari Hibba, ki zauna kiyi nazari akai. Million d'ari, shekara biyar, and your brother is free. It's a contract." Waenan sune kalaman da kyakyawan billionaire Hassan Sooraj ya ra'da mun a kunne. Mutumin dake sa zuciyata hargitsi a duk sanda na daura idanuna akansa. Ina so na kalli cikin kwayar idanunsa nace masa a'a amma taya zan fara? kanina yaci masa bashin naira million da'ya da'ya har d'ari. Bashin dana san har duniya ta na'de bazamu ta'ba iya biya ba saboda mu talakawa ne gaba da baya, ina zamu samu waenan makudan kudi mu biyashi? Abunda yafi daure mun kai yafi bani takaici shine yanda zuciyata kulum take dalmiya cikin kogin sonsa, mutumin da bai daukeni a bakin komai ba sai abar wasarsa. Sunana Hibba Abdullahi, shekarata ashirin da biyu a duniya, ni yar Biu ce, Babur gaba da bayanta, banida kowa banida komai sai kanina, gatanmun shine Allah. Shi kadaine zai iya fiddani daga tarkon wanan kyakyawan attajirin, mai dara daran idanu masu mugun firgitar mun da zuciya. Wanan shine labarin mu.
THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅ by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 147,243
  • WpVote
    Votes 18,175
  • WpPart
    Parts 71
Littafinnan Ingausa ne; wato hadakar turanci da Hausa. Shin ko ya rayuwar yan mata guda biyu zata kasance, a yayin da iyayensu zasu turasu aikatau; wanda ta hanyar iyayen keso su yiwa kansu kayan daki idan hidimar bikinsu ta taso. Shin wannan hanya da iyayen suka dauke zata bulle kuwa? Bayan dukansu yaran ba so suke ba? Me zai faru ga Sakeena wacce take fitsarin kwance, gata da rashin hakuri? Shin zaman gidan aiki zaiyi mata sauki kuwa? Habeeba fah? Wanda hakuri da juriya sune halinta. Shin aikatau zai chanza mata halayenta? Ku biyoni domin kuji yadda tafiyar zata kama. Aysha Malumfashi ce.
 AFRA  by Smiling_Bay
Smiling_Bay
  • WpView
    Reads 84,687
  • WpVote
    Votes 8,080
  • WpPart
    Parts 57
Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duɓɓin mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ƙaran bugun da tayi. Murmushi ta ƙara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buɗe baki tafara magana kamar haka. " Assalamu alaikum " sai ta ɗan dakata kaɗan don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ƙum da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baƙin munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen. Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ƙara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba. Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ɗan baku tak'aitaccen nawa ". " amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace. Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ɗan tsaki game da sake sakarmata wani hararan. Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ƙara tayaki murnar samun daƙiƙin na namiji wanda ban da wata shakka ƙarshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiƙi ne " Read and find out
AYUSH ✔️ by fateeyma_
fateeyma_
  • WpView
    Reads 330,265
  • WpVote
    Votes 29,506
  • WpPart
    Parts 65
The path of two heartbroken persons cross by a marriage arranged by their parents. They both heal their broken hearts together, showering each other with love and totally forgetting their past. But what happens when the causes of their heartbreak try to wreck the new bond between them. Read and find out!!!
HATING ROYALTY by amnah_amee
amnah_amee
  • WpView
    Reads 60,343
  • WpVote
    Votes 3,548
  • WpPart
    Parts 35
She hates royalty but she is royalty. What happens when a misogamist Amatullah is being asked to introduce a husband. Not only only does she have zero suitors but she is also not ready to get married. Her grandfather,the king on the other hand is hell bent on wanting her to get married. Will she find a suitor or go with her grandfather's choice which is most likely a royal or just wait for a miracle to happen? Read and find out in Hating Royalty. I'm not really good with descriptions but I promise you guys you won't regret reading it. Amnah amee 22nd July,2022.
Loving khalifa by saratu__
saratu__
  • WpView
    Reads 174,000
  • WpVote
    Votes 18,637
  • WpPart
    Parts 30
"So you don't care if I spend the rest of my life jumping from one girl's bed to another?" he asked turning to me. I looked at him, feeling the tears wanting to fall down my cheeks but I swallowed them down. "Of course not, you mean a lot to me. You're like my brother. I would want to see you settle down with a girl when the time comes" "Brother... there's that word" he whispered bitterly. "What's wrong with the word?" "Is that all I'll ever be to you? A brother" he spat out the word like it was a disease. I shrugged. "Is it too bad that I actually want to be more Najma?" ************************** It's finally Summer and Najma Barde is more than happy to be back home, planning on having a peaceful holiday... cue in members of the Arewa Heartbreakers Association and a school enemy... this summer was going to be anything but peaceful.
Burnt Embers by Humylash
Humylash
  • WpView
    Reads 147,960
  • WpVote
    Votes 18,610
  • WpPart
    Parts 38
Meet Khadijah an introvert and a very patient lady who got married at the age of 20 to her childhood heartthrob Ahmad who turned out to be the opposite of what everyone knows . Meet kabeer a 34years old divorcee with an adorable kid Afreen who loves Khadijah to bits. It's a story of two beautiful souls whose love is burnt to ashes by those whom they love and trusted with their lives .
Forgotten Love  by chubbybunny173
chubbybunny173
  • WpView
    Reads 114,662
  • WpVote
    Votes 12,782
  • WpPart
    Parts 50
He loved her so much. She loved him even more. But all of a sudden she couldn't remember all the love they both shared. Only time can tell if the Forgotten love would come back. ** He was dark chocolate in complexion his eyes where red and he smelt awful with a dirty brown toothpick which hanged lazily on the side of his lip. "Excuse me please. let go of me." I tried to escape from his hard grip but it was useless. If he takes this money from me what would I tell my step mother she would never believe that i got robbed even if I had bruises all over my body. "If it's the money you want just take it." I spoke with fear my voice trembling, Because that was much better than I getting attacked reducing my future bride price. Please no. "I want you to give me the car keys get in the car with me and maybe we could have some..... fun later." He winked disgustingly at me. I looked around for any sign of a human being but there wasn't anyone around the security men were far away so screaming is hopeless. "Please just let me go i will give you the money." "Did I tell you I wan-" "I think the lady asked you to let her go." I sharply turned to who ever came to save me. The first thing I notice was that he was tall, wearing all white With a stubble. He didn't wear a smile, but even with a frown in the dark he looked really handsome. **
Let Me Be Yours by serene__ink
serene__ink
  • WpView
    Reads 241,481
  • WpVote
    Votes 15,945
  • WpPart
    Parts 46
After literally being forced to wed her lover's elder brother, Amira realizes he's worse than she'd assumed. Having to deal always with his hatred, abuse and coldness towards her, how long will it take for her patience to run out completely? Or what's the hot button she needs to call it all over? Will Ali ever realize he's wrong about her? Will he ever get over his hatred? Will he ever see her differently? Even if he does, will she ever find it in her heart to forgive him? Or will their relationship peter out entirely?