YahyaummusalmaKwasau's Reading List
34 stories
𝐍𝐈𝐒𝐀𝐍 𝐊𝐈𝐖𝐎 by Haya-iqbal
Haya-iqbal
  • WpView
    Reads 527
  • WpVote
    Votes 30
  • WpPart
    Parts 7
LOVE IS FUCK UP LOVING YOU NAHH SCAMMMMM
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 436,172
  • WpVote
    Votes 30,487
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.
LAYLERH MALEEK  by fatymasardauna
fatymasardauna
  • WpView
    Reads 22,746
  • WpVote
    Votes 1,857
  • WpPart
    Parts 10
LAYLERH MALEEK wani buri ne dake tafiya azuƙatan mutane guda biyu, SOYAYYA wata ginshiƙine acikin rayuwarsu. Idan zuciyarta na bugawa lallai tabbas nasa ma takan motsawa, tunani da buri duk sun tafine akan abu ɗaya. abunda kakeso ko abunda zuciya keso. abu biyu ke wahalar da zuƙatan SOYAYYA da kuma ƘADDARA.
RUWAIDA ✔️ by rahma_Inuwa
rahma_Inuwa
  • WpView
    Reads 267,845
  • WpVote
    Votes 32,592
  • WpPart
    Parts 54
Poor Ruwaida Mahmoud had to get married to her friend's brother, Turaad, a rich sophisticated Doctor not knowing she had signed a contract to save her life! _______________________________ Her eyes tinged with tears the moment she raised her head to look at him. All the while he spent talking to her, she had her head down, staring endlessly at her hands. His words filled with a sincerity which he had shown broke her to pieces. The most she could do was smile at him. Even if she wanted to, her words wouldn't be able to make sense. She had so much to say, so much to let out, but then, her vocals refused to let her. He held both her hands and smiled back, his other hand on the small hospital bed she had laid. "You scared me Waida, I almost passed out seeing you being trolled back into the ICU you know," He said, and laughed, ducking his head low, as the way he had acted replayed in his memory. She also chortled silently, not minding the tears that refused to stop, moments like this, always left her emotional. "I did? But I'm fine now ain't I," she asked and he placed a hand on his forehead, his overdramatic wife mode had just been turned on. "Yes you're, but please don't ever do that again," he said with a stern face. "Promise me," With an absentminded look in her eyes, she nodded and gave a quick reply. "Yes Muhammad, I promise," Love_ Silentwriter ☕️
A Gidan Ustaz (1) by PortraitMeenarth
PortraitMeenarth
  • WpView
    Reads 651
  • WpVote
    Votes 22
  • WpPart
    Parts 1
Sadaukarwa na sadukar da litafin zuwa ga masoya biyu amina da Muhammad
ZABEER- A tale of love  by mhiz_meenat
mhiz_meenat
  • WpView
    Reads 346
  • WpVote
    Votes 5
  • WpPart
    Parts 2
What happens when you fell in love with the one person whom you detest with passion? What happen when you fell for the one personwhom ripped off your happiness and joy? How would you feel when you woke up the next day and found out that it's your wedding day with the one person that destroyed your life in a short period of time? Destiny sometimes play unfair games with us and this is what we called TRIALS OF LIFE Let's embark on a journey of love , and discover the sad truth meaning of life, love and sacrifice This is not just your ordinary love story , ********************** Kabir- A young dashing billionaire, he is nothing like a good son to his parents, he is rude and arrogant, he is not a practicing Muslim guy, he smokes and party all night. Until one day an incident completely changed his entire world. Zarah: Zarah a cute, chatterbox & beautiful lady, she is the pride of her parents and her family .she is a practicing muslimah, everything was perfect in her life untill a dreadful incident took place in her life which made her life a living nightmare . Don't hesitate to click the READ button to embark on a journey of these two people, A journey filled with love , hatered, betrayal, romance, sacrifice.
BAN TSANESHI BA by asmyjafar
asmyjafar
  • WpView
    Reads 20,941
  • WpVote
    Votes 941
  • WpPart
    Parts 53
Around 8:40 ya fito cikin shiga ta alfarma direct dinning area ya nufa yai sa'a Kuma favourite dinshine akayi wato Koko da qosai ya ko ci abincin sosai yayinda anty Hajara ke gefenshi yana karyawa tana kallonshi tanajin wani Dadi na ratsata na samun miji kamarshi tareda shan alwashin mallakarshi ita kadai domin ita bata ma ta6a daukar cewa Jidda kishiyarta bace tafi daukanta amatsayin Mai aikinta har mantawa takeyi da tanada kisiya tafin hannunshi dataji akan fuskartane yadawo da ita daga duniyar tunanin da ta tafi yace ""mekike tunani haka babynah har ina magana bakijiba tace kainake tunani baby ina tuna ranarda zakayimin halin maza ka cuceni.......
BAHAMAGE by MSKutama87
MSKutama87
  • WpView
    Reads 127
  • WpVote
    Votes 3
  • WpPart
    Parts 1
rayuwar sa ta yarinta ya kare ta cikin hamaganci amma a yarintar sa ilimi ya ratsa shi sai ya samu fifiko tsakanin sa'annin sa saboda ilimin sa tun yana dan yaro yake son ta tun bayan da suka zo garin su ya ganta Tun daga ranar ya fara kaunar ta
YARIMA JUNAYD by Jiddasmapi
Jiddasmapi
  • WpView
    Reads 40,561
  • WpVote
    Votes 463
  • WpPart
    Parts 59
Soyayya me zafi, haɗe da ƙauna
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 74,827
  • WpVote
    Votes 2,361
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.