UmaimaDahir's Reading List
21 stories
NI DA MARWAN by Real_shaxe
Real_shaxe
  • WpView
    Reads 1,003
  • WpVote
    Votes 60
  • WpPart
    Parts 7
labarine mai abun dariya soyayya makirci kiyayya da daukar fansa
HUSNA KO HUZNA  by MmnYusuf
MmnYusuf
  • WpView
    Reads 164
  • WpVote
    Votes 8
  • WpPart
    Parts 7
labarin wasu tagwaye Masu dauke da abun al'ajabi rikita rikita fadakarwa tare da ban dariya hade da wata irin rikitacciyar soyayya ,
YAR ZAMAN WANKA KWANA ARBA'IN by MAMANAFRAH12
MAMANAFRAH12
  • WpView
    Reads 4,293
  • WpVote
    Votes 98
  • WpPart
    Parts 10
Labari ne na barkwanci a kan wata tsohuwa da ke zuwa zaman wanka gidan jikarta
AUREN SIRRI COMPLETE  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 1,372,021
  • WpVote
    Votes 38,125
  • WpPart
    Parts 103
Matar shi ce ta farko bata san haihuwa, idan ta samu ciki sai ta zubar, as ending yake yin auren sirri da mai aikin gidan
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
Aishatuh_M
  • WpView
    Reads 277,170
  • WpVote
    Votes 21,590
  • WpPart
    Parts 61
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
BAKAR WASIKA by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 24,972
  • WpVote
    Votes 1,092
  • WpPart
    Parts 11
BAƘAR WASIƘA... Mai farin rubutu Ban ce tafiyar mai sauki ba ce. Ban muku alkawarin zallar soyayya ba. Ban ce babu farincikin ba. Kunci, bakinciki da damuwa, sune abubuwan da suka taru suka tare farincikin AMINATU, kalubalen rayuwa bayan wata rayuwar, tabbas akwai kuka akwai damuwa da bakinciki. Labarin Talba, Rafi'a, Laila, Madina, Ramlee, Faruk, Amal da kuma Aminatu. Labarin BAKAR WASIKA, labari ne da zai tabo wani bangare na rayuwar mace, kuma wani bangare na rayuwar al'ummarta da iyayenta... Ina fatar zaku karbe shi kamar sauran, duk na san ba lallai ne yai muku dadi ba domin ba soyayya ce zalla ba, kalubalen rayuwa ne da fadi tashin yar gudun hijira! A ina zata kwana? Wa zai bata masauki? Taya za a fahimce ta har a nade mata damuwarta? Wa zata kaiwa kukanta iyeyenta ko al'ummarta? Ta ina mafarkinta ke tabbatuwa? Ashe bayan wuya akwai wata wuyar, bayan dadi ma akwai wata wuyar, bayan wuya kuma akwai dadi. Tabbas akwai ciwo a rayuwar da baka san karshenta ba, akwai tsoro a mafarkin da ka gagara farkawa! Ta ina lamarin ya fara? Ina tsakiyarsa da karshe? Yaushe damuwar zata wuce? yaushe bakincikin zai gushe? Sai yaushe hawayen zasu tsaya? Zuwa yaushe ne kuncin zai yanke? Ashe a cikin rayuwa akwai wata rayuwa? A cikin rayuwar ma akwai mutuwa? BAKAR WASIKA... JUANURY 2022
FATU A BIRNI (Complete) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 73,722
  • WpVote
    Votes 2,340
  • WpPart
    Parts 18
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
BADAWIYYAH by fateemah0
fateemah0
  • WpView
    Reads 7,022
  • WpVote
    Votes 358
  • WpPart
    Parts 31
labarin Wiyyah da Usman, labarin sai na rama, ba dai ya mata abu bata dau fansa ba, ya kankare mata pentyn bedroom dinta tace wallahi sai ta rama, sabuwar motarsa dal da bai taba hawa ba, ya shirya zai je wajan budurwarsa da ita Wiyyah ta sa wuƙa ta kankare masa pentyn mota tass! ga shi ya sha shaddarsa kalar motarsa zaije wajen babynsa, Wiyyah ta shuƙa masa tsiya, wai shin ya zata kaya ne? ku dai ku kasance masu min vote comments and follow tncu dear fans
99 Days✅  by Ferdeausee_
Ferdeausee_
  • WpView
    Reads 629,949
  • WpVote
    Votes 22,301
  • WpPart
    Parts 18
Copyright© 2019. All rights reserved. Rewriting. COMPLETE AND EDITED VERSION CURRENTLY AVAILABLE ON OKADA BOOKS. ~°BOOK 1 IN THE ROYAL SERIES°~ My life was filled with joy and optimism, or so I believed. I was fortunate enough to have grown up with abundance and blessings, for which I am grateful to Allah, Alhamdulillah. I thought I possessed all the knowledge necessary for a fulfilling life, yet life has an uncanny ability to surprise us in the most unexpected ways. My journey has been an adventure of unforeseen circumstances, some of which have brought joy, while others have posed challenges. However, with every difficulty comes relief, and with every experience comes wisdom. No one crosses our path without a purpose. Sometimes, even the wrong individuals teach us valuable lessons. In just 99 days, a sudden twist of fate altered my life's course. I am Khadijah Daihaah Uthman Fareed, and this is my tale... #61 SPIRITUAL #2 WATTPAD BANTERS Fomally known as 99 Days My Prince By Ferdeausee_
A BOND OF FATE by ummeetarh05
ummeetarh05
  • WpView
    Reads 39,684
  • WpVote
    Votes 2,849
  • WpPart
    Parts 42
After one bad experience, JALILA thought she'd closed herself off to love, building walls to protect her heart. But then AMEER entered her life, determined to break down those barriers. As a feisty and independent woman, Jalila isn't easy to win over, while Ameer's calm and charming demeanor defined his character. But when their eyes met, it was love at first sight. Will Ameer succeed in piercing Jalila's defenses, or will she resist his charms? Fate has a way of bringing people together, and their story is no exception. Read 'A Bond of Fate' to discover if Jalila will let love in, or if her walls will prove too strong to breach."