Naima0096's Reading List
112 stories
AURENTA ZANYI by Aufana8183
Aufana8183
  • WpView
    Reads 9,011
  • WpVote
    Votes 667
  • WpPart
    Parts 21
Love and Destiny of life
DAMA TA COMPLETE  by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 280,864
  • WpVote
    Votes 9,679
  • WpPart
    Parts 50
Labari ne da baku tab'a jin irin sa ba, matarsa ce bata haihuwa mahaifarta tana da matsana, sai ta sashi ya auri wata yarinya a b'oye babu wanda ya sani daga shi sai ita, akan yarinyar ta haifa musu yara sai ya sake ta, da yarinyar tayi ciki, itama sai ta fara cikin k'arya, suka nunawa duniya yaran nasu ne, ashe k'addara ta riga fata
FURUCI NA NE by HauwaAUsmanjiddarh
HauwaAUsmanjiddarh
  • WpView
    Reads 54,456
  • WpVote
    Votes 3,767
  • WpPart
    Parts 37
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki..... "ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin". shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din". dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'." tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ". murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".
MENENE MATSAYINA... by Hafssatu
Hafssatu
  • WpView
    Reads 58,851
  • WpVote
    Votes 2,577
  • WpPart
    Parts 53
"Don ubanki wanki dana barmiki kimin shine kika kiyimin Kika zauna kika rungume wannan shegiyar d'iyar taki wallahi koki aje ta ko kuma yanzu jikin ki ya gayamiki nafada miki banza..." Fuskar jike da hawaye ta d'ago ta kalleshi cikin kyarmar murya tafara Magana Haba! Noor...marin dataji a fuskar ta ne yasa bata Ida fadar Abinda ke bakin ta ''shegiya tun yaushe na haneki da furta wannan sunan gareni wallahi duk ranan danaji kin kara Ambata ta da wannan sunan na lahira sai yafi jikin dadi jaka kawai ball..yayi da ita daga ita har d'iyar dake hannun ta goshin ta ya bugu da bango d'iyar dake hannunn ta tsayanra kuka tare da Ambatar Umme... ''Kafin nadawo gidanan ki tabbatar da kimin wanki sannan kingyara min dakina nafada Miki.."" Juyawa yafita yabarta rushewa tayi dawani matsanancin kuka mai tattare da tausayi hannu taji da fuskar ana share mata hawaye "Ummee kidaina kuka kitaci mutafi gun Umman ki ko Uncle Abdul..." Rungume ta tayi.."zamuje Basmah Amma inaje gunsu *MENENE MATSAYINA..?* "............ _Menene matsayina? Labari mai cike da tausayi fadakarwa.. butuulci #Soyaya #Shakuwa #Tausayi #
DOCTOR EESHA👩‍⚕️ by JafarHajara5
JafarHajara5
  • WpView
    Reads 43,883
  • WpVote
    Votes 987
  • WpPart
    Parts 56
labari ne data kafu aka kadara🙇🙇 Kubiyoni ku ji yanda LabariDr. Essha Ahmad zata Kaya da Young Tycoon Namji Mai ji dankashi Aliyu Umar Tycooon 💃💃💃💃💃 Ko ya ya zai kasance 🤔🤔🤔 Sai mu Haduuu
Ni da Yaa Fauwaz by MSIndabawa
MSIndabawa
  • WpView
    Reads 47,986
  • WpVote
    Votes 2,497
  • WpPart
    Parts 64
Labari ne akan wani saurayi da kanwarsa wacce take cousin dinsa ce.
RUHI BIYI (a gangar jiki daya) by Abdul10k
Abdul10k
  • WpView
    Reads 2,517
  • WpVote
    Votes 170
  • WpPart
    Parts 24
Hakan ya furta cikin kasar zuci,amma ko cikin karfi irin ta tsatsuba Nainah ta saurari komi....... Gajeriyar murmushi tayi,daga karshe ta hade fuska......nanfa ta soma tunano abinda ya faru a wancen lokacin.....da kuma abinda yayi sanadin sumewar Harun. A yayin da Harun ke Yunkurin taba kafadar wannan halittar data diro masa a gaba..... sai bakaken aljanun nan suka sake bayyana inda suka aika sakon tsafi....wacce tayi sama da Harun din ta kuma bugasa da kasa..... Cikin kankanin lokaci ya sume....Nainah da ganin haka ta hade rai hade da cewa.... "Kai kananun masharranta mai kuke takama dashi da har zaku sumar da wanda nake karewa...."?? *Karku shige rudani _readers_ dan wannan wanda ta diro gaban harun ba kowa bace illa Nainah....* Dajiyo batun nata ko daya daga cikin bakaken aljanun ya koma bayan babban nasu yace dashi...... "Yaya Gafur.....ninasan hatsarin wannan Yarinyan.... Itace fa wannan gimbiya danake baka labarin wato Nainah.........ita tayi sanadiyar mutuwar Gwarzon mayakan Bakaken aljanun na saman tsauni...." Dajiyo hakan ko Gafur ya fashe da muguwar dariya hade kuma da kyakyatawa....cikin murya uku uku Sannan yace da dan uwan nasa........ "ba gimbiya take ba...ko itace sarauniyar aljanun duniya,tunda dai ta shigo gonata saina koya mata hankali" Haka kannen nasa sukayi ta kokarin tsayar dashi amma yaki sauraron su... Dukda ma kannen nasa akayima abin amma hakan ta matukar hassala shi... Nainah ko....motsawa batayi ba,ta wani bushe kim guri guda... Nanfa gafur ya umurci kannen nasa da su basa guri.... Sannan yaja layi ya soma aika sakon tsafi iri iri...
DR. HISHAAM   (Completed✍️) by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 60,113
  • WpVote
    Votes 2,637
  • WpPart
    Parts 15
Strange Love story
BANDIRAWO by Ameerah_rtw
Ameerah_rtw
  • WpView
    Reads 2,433
  • WpVote
    Votes 46
  • WpPart
    Parts 8
FANSA KO ƘIYAYYA? by AuntiMamee
AuntiMamee
  • WpView
    Reads 4,665
  • WpVote
    Votes 75
  • WpPart
    Parts 39
labarine da ke tafeda ɓoyayyan al'amari, da fari lamarin da tausayi ya fara,saiya rikiɗe ya zama wani babban al'amari dake buƙatar ɗaukar fansa ko ƙiyayya , daga ƙarshe, wata daɗaɗɗiyar ɓoyayyar soyayya ta tono kanta da kanta, sakamakon wani ɓoyayyan al'amari daya bayyana gaf da yankewar numfashin wata halitta