SafiyyaIbrahim1's Reading List
168 stories
Royalty by jayrah_writes
jayrah_writes
  • WpView
    Reads 51,260
  • WpVote
    Votes 2,653
  • WpPart
    Parts 52
Amir Hamza Bagwai, the prince and betrothed king of Bagwai city, arrogant and filled with pride, a total opposite from his father, Hamza Bagwai. His parents worry about their only son who is about to be crowned king in a few months, "he's too proud to rule the people of this kingdom", yusrah Hamza Bagwai complained to her husband. "then we get him married before he becomes king, he may change if he meets a lady", Hamza Bagwai replied. Zahra Ali karaye, a lady in her early twenties, with the wildest dreams of living a free life without being tied down to any man. she has no plans to marry.... until a wedding proposal is brought to her, an arranged marriage between her and the arrogant prince. Find out how true love can truly change a person's personality in a short period of time.
From Shadows to Light by Ziyashayy
Ziyashayy
  • WpView
    Reads 99,587
  • WpVote
    Votes 8,011
  • WpPart
    Parts 72
Two souls who once met in laughter now face each other in silence. Can the light she once brought into his world guide them both out of the shadows? Or will their past be the reason they can't find their way back to love? 11/25
NOORIE (Editing) by mss_amee
mss_amee
  • WpView
    Reads 205,066
  • WpVote
    Votes 21,728
  • WpPart
    Parts 61
"How is it my mistake? Why are you punishing me? Why do you hate me so much? Why? What have I ever done wrong?" Hauwa asked her mother crying profusely on the floor. Meet Hauwa Muhammed Maigoro,a naive lady who grew up in her grandparent's house. She must face a lot of challenges especially having a mother that hates her for unknown reasons. Will her mystery end? You have to read on to find out.
'Yammatancin Ibteey by Zainuuwrites
Zainuuwrites
  • WpView
    Reads 20,472
  • WpVote
    Votes 509
  • WpPart
    Parts 67
Labarin rayuwan yammatancin ibteey labari ne me cike da sarkakiya tausayi da da nadama. read and find out!💕
BENEATH THE SCARS (Completed) by _maryammakarfi
_maryammakarfi
  • WpView
    Reads 33,772
  • WpVote
    Votes 2,042
  • WpPart
    Parts 62
In the depths of darkness, where shadows dance and nightmares reign, Yasmeen's world hangs by a thread. Haunted by the ghosts of her past, she's trapped in a labyrinth of pain and guilt. But when Abdallah Malik Hassan, her best friend's cousin and secret obsession, enters her life, the lines between loyalty and desire begin to blur. As the walls close in, Yasmeen must confront the demons that haunt her... and the heart that beats within. Will she find solace with him, or will the scars run too deep? Beneath the Scars... where truth and love await, but at what cost?
MAI ƊAKI...! by Nana_haleema
Nana_haleema
  • WpView
    Reads 12,831
  • WpVote
    Votes 221
  • WpPart
    Parts 22
Rayuwar gidan aurena ta kasance izina ga masu burin auren kud'i koda babu kwanciyar hankali. gidana ya kasance tamkar kabarin bature daga waje akwai kyau da k'yalli amma na ciki ne kawai yasan abinda yake wakana. Tabbas naga rashin amfanin kud'i da kayan more rayuwa a zamantakewar aure, nayi tunanin ina ma talakan da bashi da komai na aura indai zai bani kulawar da nake buk'ata a duk sanda na nemi hakan. Na samu ciwon damuwa tun ina da k'arancin shekaru ba tare dana farga ba, bani da abokin shawara na kasance marainiya mara uwa da uba. Na tabbatar mijina yana sona nima ina sonshi, shin meye ya jawo min hakan ni Ameenatou Laifina ne ko kuma laifin sane?. Auren mai kud'i shine riba a koda yaushe, na kwana a gida mai kyau, na tashi a waje mai kyau, naci abinda nake so, na hau motar da nake so, naa kuma fita duk k'asar da nake so ba tare da damuwar komai ba. Wannan shine kwanciyar hankali da walwala mai kawo farin ciki da annushuwa a zuciyar wanda yake cikin ta. Tabbas ni Fiddausi sai na kasance matar mai kudi ko ta wacce hanya.
NI DA ABOKIN BABA NA by Ameerah_rtw
Ameerah_rtw
  • WpView
    Reads 22,940
  • WpVote
    Votes 568
  • WpPart
    Parts 12
"Pleaseeee mana feenah....!!"ya fada cikin wata irin murya wacce ta narke cikin tsantsar kauna da soyayya. Kaina nake girgizawa a tsorace, "Bazan iya ba, kaifa abokin babana ne plssss ka kyale ni, bazan iya ba wallahi!!" Idanunshi ya zuba min wadanda suke a lumshe kamar na mashaya, dama a yawancin lokuta haka suke, sai dai na yau sun banbanta da na sauran lokutan. Na yau cike suke da wata irin soyayya, zallar kauna, pure love, I can sense them radiating from his body. Muryarshi ta kara yin kasa sosai, "na gaya miki bazan iya bane Feenah, it's not as if wani sabo ne nake shirin aikatawa ba" Kai na cigaba da girgizawa hawaye na sauka akan kumatu na, ya zanyi da rai na da rayuwa ta ne ni kam? Bana son gaskata kaina, amma I have to admit it. Na kamu da matsananciyar soyayyar Abokin Babana! Wanda a gani na hakan zallan sabo ne. Bansan ya akayi ba sai ganin shi nayi a gabana, kafin inyi wani yunkuri yayi pinning dina da bangon dakin, "I love you Safeenah.... N I Know you do, u just don't want to admit it!" "no....no...I...I... "na fara fada cikin in'ina kafin inji wasu tattausan lebba sun hana ni karasa maganar. Lebena na kasa ya kamo ya fara tsotsa cikin wani irin passionate kiss, a hankali na lumshe idanuna tare da kamo nashi leben na sama, na ji lokacin da ya kara hade jikina da nashi kamar zai tsaga cikinshi ya saka ni ciki, muka fara wani irin hadamammen kiss. Ya Allah! He is my father's friend for goodness sake!!! Zuciyata tayi ta nanata maganar, but hell!! I couldn't let him go, sai ma kara kamo kugunshi dana yi na kara hadashi da jikina.....
Akan So by LubnaSufyan
LubnaSufyan
  • WpView
    Reads 338,741
  • WpVote
    Votes 27,293
  • WpPart
    Parts 51
"Tun daga ranar da ka shigo rayuwata komai ya dai daita" Da murmushi a fuskarshi yace "Bansan akwai abinda na rasa a tawa rayuwar ba sai da na mallake ki"
Amidst Our Hearts by escritoraa__
escritoraa__
  • WpView
    Reads 279,461
  • WpVote
    Votes 15,693
  • WpPart
    Parts 72
Sakeena Ibrahim Abdulmaleek; Fierce, bold, challenging and brave. Never thought her life will turn out that way. At the age of fourteen, her life changed in a way she never imagined it would, she is saddled with huge responsibilities she isn't ready for. Despite knowing what it will take, she agreed to take up all the responsibilities upon herself, not knowing a single idea how to fulfill them all, because of her parents. Will she fulfill all the responsibilities or will she back out but the million dollar questions is can she? Khalifa Abubakar Mustapha; Moving away from the place it all started, he landed in Nigeria not knowing what his parents planned for him there. But he didn't throw a tantrum when he found out. Life didn't turn out in his favour till he met her. She filled the void and empty space in their lives. Effortlessly, she made them whole. Every moment he spends with her comes with a feeling of deja vù. Her voice, laughter, the way she does things and always things she loves to do are all familiar. Why so? Will it all be worth it in the end? Although with many secrets unknown, a journey of love begins. A journey filled with mysteries and betrayal that might change things for better or for worst. • Copyright© 2021 Started: 28/3/2021 Completed: 31•12•2023 Love, Escritora💕
Rayuwar Maimoon. by Maymunatu_Bukar
Maymunatu_Bukar
  • WpView
    Reads 88,829
  • WpVote
    Votes 11,083
  • WpPart
    Parts 57
Rayuwa na cike da ƙalubale kala kala. Allah na jarabtar bayinSa a duk yanda Ya so, hakan ba yana nufin ba Ya son su ba. Kyawun halitta, tarin dukiya ko mulki ba shi ke nuna son Allah akan bawanSa ba. Amma dayawa mutane kan manta haka. Me yasa suke ganin laifin ta akan abunda su da ita basu da iko akai? Me yasa suke ƙasƙantar da ita suke wulaƙanta ta da ahalinta akan abunda Allah Ya azurta su da shi? Wanda ba dubarar su ko wayon su ya saman musu ba, hakan kuma baya na nufin sun fi su wajen Allah ko sunfi su kusanci da Shi ba. Ba'a cire rai da rahamar Ubangiji, dan haka Maimoon bata fidda rai ba. Wataran zasu fita daga mawuyacin halin da suka tsinci kan su ciki, zasu samu kwanciyar hankali da farin ciki mai ɗaurewa. Amma faruwan wani al'amari yasa Maimoon tantama, anya suna da rabo anan duniyan? Musamman ma ita. *** Idanunta kaɗai ya gani duniyar shi ta juya gaba ɗaya. Allah Ya yi halitta a wurin! Bai taɓa ganin idanu masu kyau haka ba, gasu farare kal! Kaman farin wata. Amma kuma a maimakon ya gano haske kaman na wata sai ya gano duhu mai rikitarwa, duhun da ya hango cikinsu ya tada mai hankali. Tabbas ba zai samu sukuni ba har sai yaji labarin rayuwarta kuma har sai haske ya mamaye duhun da ya gani. © Wannan littafin mallakar Maimunatu Isyaka Bukar ne. Duk haƙƙoƙi. Babu wani ɓangare na wannan takaddar da za a sake fitarwa ko watsawa ta kowace hanya, lantarki, inji, kwafin hoto, rakodi ko wani abu ba tare da rubutaccen izinin Maimunatu I Bukar ba. Wannan aikin almara ne. Sunaye, haruffa, kasuwanci, wurare, yankuna, da abubuwan da suka faru ko dai samfuran marubucin ne ko kuma anyi amfani da su ta hanyar ƙirƙirarrun labarai. Duk wani kamanceceniya da mutane na ainihi, rayayyu ko matattu, ko kuma ainihin al'amuran sun faru ne kawai. ©Maimunatu I Bukar