HalimaAbubakarkigo's Reading List
33 stories
ZAƁIN IYAYE.. by JameelarhSadiq
JameelarhSadiq
  • WpView
    Reads 3,841
  • WpVote
    Votes 45
  • WpPart
    Parts 50
Zaɓin iyaye labarine da ya ƙunshi tsana maitsanani da bak'ar gaba,labarin ya kunshi sallar soyayya sun zabi soyayya akan farincikin iyayensu shin zasu hakura da zaɓin ransu akan na iyayensu..
FERGANDE ND'EMGAL (Tuntuben harshe)  by Sadeey000
Sadeey000
  • WpView
    Reads 286
  • WpVote
    Votes 1
  • WpPart
    Parts 29
"Kai ka sanya min sutura a lokacin da nake tamb'elen da soyayyarka ta jefani, kai ka jawoni inuwa a lokacin da zafin rana ya isheni nake neman inda zan saka raina naji sanyi, kaine wanda ya share mun hawaye a lokacin da suke gudu a kuncina na rasa wanda zai shareminsu, kaine ka jawoni a jiki a lokacin da kowa ya tureni, kaine soyayyarka ta rufe mun ido na kasa gane zab'in da iyayena suka min, kaine wanda naso tun duniya tana bacci baka tara abun cikinta ba, haka kuma kaine wanda na runtse idona nayi fatali da zab'in Abbana, ta dalilinka ne na shafawa idanuna toka nayi fatali da kunyar da ubangiji yayi min a matsayina na 'ya Mace halitta mai tsananin kunya, nace musu ga wanda nake so, haka zalika kaine wanda na shiga wahalar rayuwa ta dalilin aurenka, kaine Wanda nake danne yunwar cikina saboda kai a lokacin dana kalli abincin daya rage iya cikin mutum daya zaiyiwa nakan hak'ura da nawa yunwar na bar maka... Akanka ne na fara sanin danne damuwa, duk wata wahala ta rayuwar duniya ta dalilinka ne ta sameni, nayi kuka a boye akanka nayi a bayyane, amma ban taba barin kaga hawaye na ba saboda gudun tashin hankalinka, hatta suturata sai dana siyar saboda neman yadda zamu rufawa juna asiri dani da kai, daga k'arshe a ka yayemun suturan daka sanya min a kasuwa a gaban bainan nasi, haka kuma ka turani ranar da ka jawo ni ba tare da tunanin zafin ta ba, Abdul-razak ka wulakantani! ka tozartani! kayi min abunda babu wanda zai min irinsa, kai butulu ne, ka kasance mai saka alkhairi da sharri, nayi maka dare kai kuma kayi min rana, tabbas namiji ba d'an goyo bane a yau na tabbatar, haka kuma na gane duk d'an daya hana uwarsa bacci, to shima bazai rintsa ba tabbas na fifita sonka akan biyayyan iyayena nayi kuskure mai wuyar gyaruwa. Ta ida maganar idanunta suna zubar da hawaye na zallan bakin ciki da kaico....
A match made in jannah  by Shatuuu_i
Shatuuu_i
  • WpView
    Reads 47,316
  • WpVote
    Votes 1,555
  • WpPart
    Parts 36
Aysha: A 19 years old girl, who is still in university, daddy's girl, and sister to four elder brothers, who doesn't believe in love meets Abdul Embark on this journey with me as we see whether She finds her Prince Charming Abdul: A 24 years old millionaire, only child to his parents and inheritor of his father's empire The next CEO to be who doesn't believe in the idea of love Meets aysha, will he accept his love for her or not
KIRJIN MAI HANKALI!! (AKWATIN SIRRIN SA)🧳🌺 by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 1,656
  • WpVote
    Votes 16
  • WpPart
    Parts 7
"Kirjin Mai Hankali: Akwatin Sirrin Sa" (The vault of his secrets)💜littafi ne mai cike da soyayya, ƙaddara, da sirrikan rayuwa. Labarin ya kewaya rayuwar Dr. Nabeeha, mace mai hikima da kyau, da Capt. Fawaaz, soja miskili wanda zuciyarsa ke ƙunshe da soyayya mai zurfi da ba ya iya bayyana wa kowa. Amma ba haka kawai ba, akwai wani babban sirri da ya dabaibaye mahaifiyar Nabeeha, Zaytunah, wadda tarihin rayuwarta a ƙauyen Bokezuwa da matsalolin aurenta suka sanya ta cikin wani hali da ya haɗa ƙaddarar iyalinta gaba ɗaya. Shin Fawaaz zai iya karya miskilancinsa ya bayyana sirrin zuciyarsa? Kuma menene babban sirrin da Zaytunah take ɓoyewa wanda zai iya girgiza rayuwar su gaba ɗaya? Littafin ya ƙunshi gwagwarmaya, soyayya, da asirin da ke jiran mai karatu ya gano. Wannan labari zai tsuma zuciyar ka!🍒🥳💜
A Gidan Mami by Miss_Leeymart
Miss_Leeymart
  • WpView
    Reads 7,399
  • WpVote
    Votes 145
  • WpPart
    Parts 25
Labari ne mai cikeda kalubalen da mahaifiya(mami)ta ke fuskanta bayan rasuwar uban yayanta!yadda zata shiga wani sabon rayuwa wanda bata taba tsammanin ganinta a ciki ba,maimakon ya'yanta su kwantar mata da hankali sai sukeyin tsabanin haka,har suke daura mata laifin talauchin su,bakaken maganganu,da hantarar ta,da wulakanci!Shin yayan da suka wulakanta mahaifiyarsu zasu ga daidai a rayuwarsu kuwa? Ya ya rayuwar jamal,Afaaf,muneera da Faruk zai kasance? Ku biyoni domin jin sauran labarin!
DUNIYA TA by huguma
huguma
  • WpView
    Reads 3,053
  • WpVote
    Votes 32
  • WpPart
    Parts 2
*_a DUNIYATA! Bansan komai ba sai MARAICI K'UNCI baqinciki da tsanani_* *_DUNIYATA ba irin duniyar sauran bace_* *_wata irin juyayyar duniya ce da idanuwanta suke kallon rayuwa da mabanbanciyar FUSKA_*
Pierced By A Pebble by Maryam_gide
Maryam_gide
  • WpView
    Reads 5,965
  • WpVote
    Votes 591
  • WpPart
    Parts 9
A chance encounter. An emotional affair. A web of secrets. And a life spiraling out of control. Now Fattoum must confront all the choices she's made...
HAIRAN🔥💥♥️ by Shatuuu095
Shatuuu095
  • WpView
    Reads 7,365
  • WpVote
    Votes 161
  • WpPart
    Parts 23
Tunda Anty ta fara magana, Prof yake kallon ta, idan ka kalle shi ba zaka taba fahimtar a yanayin da yake ciki ba, ba zaka fahimci emotions din shi ba, Amma yadda yake kallon Anty, da yadda ya bata dukkan hankalin shi, Abu ne da zai tabbatar maka cewar maganar babba ce. Anty ta gama bayanin ta tsaf sannan tayi shiru tana jiran ganin hukuncin da Prof zai yanke. Cikin nutsuwa yace " A Ina ta samu?" Shi ne tambayar da yayi ma Anty, maimakon tayi masa bayani se cewa tayi " Ai na Gama nawa professor, abin da ya rage kaji ta bakin HAIRAN kawai!" "Me yasa Anty?" Cike da nutsuwa tace " Saboda zaka ga kamar kare ta nake, Amma idan tayi maka bayani Ina Jin zaka fi gamsuwa da kyau!" Daga haka Prof yayi shiru Yana son ya auna nauyin Abubuwan da Anty ta fada Masa, se kawai ya Mike yayi ma Anty sallama ya fita. Kunsan yadda tsumma yake idan aka tsoma shi cikin ruwa ko? To haka Prof yayi, gaba daya jikin shi ya saki, yayi shiru tamkar wani kurma, ya bude mota ya shiga ya kifa Kan shi akan steerer wheel, shi yasa take fada Masa lallai lallai se sun rabu kenan? To Ina ta samu shi ne tambayar da take zuwa Masa... *** Shigowa ta kenan daga lecture, na gaji, gajiya kuwa matuka saboda shirin exams da muke, har lokacin bana cikin dadin rai, Abu ya kusa wata daya Amma still nukurkusa ta yake Yi. Ina Zama Saman gado Ina kallon Nuriyya da ta dakko wani gari tana kokarin kwaba shi da ruwa nace " Me zakiyi?" Tace "Kunun aya Mana!" Se nace " Kunun Aya Kuma, gaskiya Kin iya bawa Kai wahalar, ana shirin exams din!" Tayi dariya tare da daga min wata transparent ziplock tace " Waye zai Baki wani wahala, wannan ai is outdated, halan Baki San Islah foods ba ko? To ita take siyarda wannan garin na kunun Aya, yours is just to make little effort se ki Sha!" Nayi murmushi Amma kafin nayi magana se Naga Kiran Anty na shigowa cikin waya ta, da sauri nayi excusing Kai na sannan na mike Dan fita
The Innocent Wife by neera_naseer
neera_naseer
  • WpView
    Reads 77,364
  • WpVote
    Votes 3,547
  • WpPart
    Parts 65
STARTED 28th April 2020 COMPLETED 31st March 2021 NOT EDITED The Love story of a Yakuza and an Ambassador's favorite daughter His name is Sultan Mohammed Abdullah. A world renowened neurosurgeon one who's known as the first Doctor to obtain a triple board certificate. He is drop dead gorgeous known as the most handsome doctor alive. He is known for his coldness, hot temper and rudeness but some say he's a gentleman. On the other hand we have a genius a young lady who dreams of becoming a neurosurgeon and a cardiologist in the future the youngest medical student in Harvard University. Maryam Ahmed Wurare a sixteen year old daughter of a Nigerian Ambassador with three older siblings and a cranky twin sister who's in her last year of high school. Khadija is a well known genius though she's not your fault typical bookworm and she doesn't have her nose in a book all the time. Infact she's the total opposite of that she hardly studies but always gets perfect marks, she loves shopping like crazy plus anything that had to do with hijabi style she's in almost all the clothes in her closet are Indian outfits or Arab dresses. She's everyone's favorite and lives an almost perfect life.Which brings us back to Dr Sultan who is a GS surgeon, CS surgeon and a neurosurgeon one look is all he needs before he tells you what's up with you. His dad is Japanese and his mom is Arab by nationality but was born in Amsterdam and grew up in Paris went to school in the United States and lives permanently in Australia thirty nine and never married. Youngest neurosurgeon in History. MOST OF THE MEDIA WHICH YOU WILL FIND IN THIS BOOK DOESN'T BELONG TO ME SO CREDIT GOES TO THEIR RESPECTIVE OWNERS. DO NOT COPY MY WORK PLEASE REMINDER THIS IS AN AGE GAP BOOK IF IT MAKES YOU UNCOMFORTABLE DO BOT READ ITS NOT BY FORCE YOU'VE BEEN INFORMED BEFORE HAND BECAUSE ANY HATE COMMENT WILL NOT BE TOLERATED. #3 richlife 31/03/2021 #3 hospitalromance 31/03/2021 #34 madlove as of 31/03/2021
UMMA KHALTHUM (Book One) by Memswritess
Memswritess
  • WpView
    Reads 27,269
  • WpVote
    Votes 1,606
  • WpPart
    Parts 35
Meet Umma Khalthum Mayana, an orphan whom lives with her uncle and his family, a beautiful, intelligent and pious lady. Jovial is what you'd describe her, even though she had been through so much, the smile on her face never faded, she fell in love at first sight, immediately she saw him she knew she was in trouble. Meet Aryaan Muhammad Azeem, Her dream man, handsome, rich and anything but sweet. Miserable is the right word, he has a deep cut In his heart which hasn't healed even after so many years of loosing his mother and wife, he knew her as the mystery girl who always at his window every morning. What happens when these two are forced into an arranged marriage? Even though they share the same pains how will they cope? Follow me on this journey of Khalthum and Aryaan