KhadijaAdam626's Reading List
4 historias
JAUDAH por Ishamoha
JAUDAH
Ishamoha
  • LECTURAS 203,064
  • Votos 19,819
  • Partes 43
26 year old young arrogant multi-millionaire Zain Kamaluddeen hasn't met the lady who has reached his standards. 17 year old Jaudah Suraj's life revolves around reading and being happy. Her go-to phrase has always been 'The key to happiness is realising that you are in complete control of how happy you are.' What happens when she is proved wrong? Tension will rise, happiness will turn to sadness and fear of what will become of her is intilled on her when she's asked to marry Zain.
Hafsaa ✔️  por glimmer_Ink
Hafsaa ✔️
glimmer_Ink
  • LECTURAS 69,347
  • Votos 7,812
  • Partes 59
2019-2020 Complete Undergoing editions Am I queen I thought "Yes" I noded my head without even acknowledging wah that meant. I was just overwhelmed by getting pampered. "Wah of school Ammi'' I asked. "You can enroll in online classes" she said hugging me. Thanks you she murmured Prolong A girl hafsaa who was married to her cousin without knowing about it. Read and find out
+14 más
KAICO NAH por SAKHNA03
KAICO NAH
SAKHNA03
  • LECTURAS 17,633
  • Votos 1,232
  • Partes 56
Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa duniya tayimin zafi..........?😓😓😓 Ina ganin na fita a wannan chakwakiyar ashe wata na kuma tsunduma kaina,wacce na mayar tamkar mujiya a cikin kawaye ita ce tayimin zarrar da bazan iya kama ko da tafin kafarta ba............. Taya zan iya zaman gidan auren da koda akwai bora a gidan to tafinin daraja da matsayi....... Wai tukunna ma mai ya rufemin ido nabi rudin zamanine haka,meyasa na kasa gane shi lokaci dama ce wacce bazata taba maiamaituwa ba a rayuwa......... Kaico nah..,.....😥😥😥😥!!!h Hakika ina cikin tsaka mai wuyah ni sumayyah.......
SHU'UMAR MASARAUTAR 1 por AmeeraAdam60
SHU'UMAR MASARAUTAR 1
AmeeraAdam60
  • LECTURAS 10,211
  • Votos 129
  • Partes 13
"Na sadaukar maka da kishiyata a wannan daren, shi ne tukwicin da zan iya yi maka." Ba ta jira cewarsa ba ta ɗora rigar a jikinta. Bamaguje ya gyaɗa mata sannan ya furta. "Za ku iya tafiya." Umaima ta yi masa jinjina da hannu sannan ta sake ɗiban ruwan da ta wanke fuska da shi ta nufi wurin da Maimuna ke zaune hannunta ɗauke da kunamar da Bamaguje ya damƙa mata. Abin da suka aiwata a farkon zuwansu yanzun ma haka ne ya faru, sai da suka koma daidai wurin da suka buɗe ido suka gan su tun farkon zuwansu sannan, Fulani Umaima ta ɗaga ƙahon ta runtse ido ta busa haɗe da kiran sunan Bamaguje. Ƙamshin ɗakin Fulani ne ya ankarar da Maimuna dawowarsu gida, cike da girmamawa ta zube ƙasa ta furta. "Allah huta gajiya uwar gijiyata."