Sadiya817904's Reading List
6 stories
KOWA YA GA ZABUWA... by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 46,453
  • WpVote
    Votes 2,041
  • WpPart
    Parts 47
Rayuwa wani abu ne da kan zo mana da kalubale iri iri, wani muna iya fin karfinshi da taimakon Allah wani ko sede mu zubawa sarautar Allah idanu zuwa sadda ze kawo mana karshen shi walau Mutuwa walau sakamako na farin ciki. HIDAYAT yarinya me ƙarancin shekaru marainiya gaba da baya, bata da kowa bata san kowa ba, ta taso cikin kangin rayuwar marikiya an aura mata mafi zaluncin miji cikin maza a rashin sani, wadda ya kasance ɗa ga marikiyarta Kaddarar ƴaƴa ta Haɗa ba tare da wannan azzalumin miji yayi maraba da su ba, ya rayuwa zata zame mata? Ta ina zata iya Kula da kanta da kuma yaranta? Cin su shan su, suruturarsu? Anya zata iya tsallake wannan jarabawar kuwa? Anya ba zata gaza a hanya ta fawallawa Allah lamuranta ta zubawa sarautar shi idanu ba? Shin da dangin miji zata ji ko da Shi karan kanshi mijin ko kuwa da baƙar rayuwa da take ciki? Shin zata iya tsira daga wannan taskar na Tsaka mai Wuya? Duk ku biyo ni cikin wannan littafi na KOWA YA GA ZABUWA... Na muku Alkawari ba Zaku taɓa yin nadama ba, Alqalamina a feke yake don Nishad'antar daku, fad'akantar daku da kuma ilmantar daku duk a cikin wannan littafi.. karku bari a baku labari.
🌕LELEWAL🌕(Farin wata) by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 40,682
  • WpVote
    Votes 3,940
  • WpPart
    Parts 69
Read and find out🎀🎀
NAZEER...! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 13,169
  • WpVote
    Votes 855
  • WpPart
    Parts 45
Labarin Wani Matashin Dan Jarida mai Girman kai da Isa..!
HAIHUWA DA HANJI  by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 17,337
  • WpVote
    Votes 897
  • WpPart
    Parts 60
TIME... LOKACI. Lokaci kamar Unit ne da ke barin shaidar wanzuwar abu walau kyakyawa ko mummuna sai dai shin yaushe zai wuce? Ta yaya zai shuɗe? Me ya ke tafe da shi? Allah ne kaɗai masani.. Kaman yadda ƊIGON RUWA kan bushe cikin lokaci ƙanƙani haka na ɗauki jarrabawa ta da ke maƙale bisa zaren ƙaddarar rayuwata... Sai dai kash tawa ɗigon ruwan duk yadda zan fifitata ta gagara bushewa. Na zaɓi zama tamkar tuwon hatsi don juriya sai kuma ya kasance ba komai ne tuwon hatsin ka iya jura ba. Matsi, takura da tsananin rayuwa sun sa na yanke yin mai ɗungurungun wai haihuwa da hanji wurin ɗaukar raina da hannuna saboda ban ɗanɗani wani garɗi ko zaƙi na wannan duniya ba!
KHALEESAT  by MSHAKURworld
MSHAKURworld
  • WpView
    Reads 36,136
  • WpVote
    Votes 920
  • WpPart
    Parts 12
Hunter guy met a blind girl and rescue her.
HAYAA IN HIS EYES by Yabulborom
Yabulborom
  • WpView
    Reads 32,035
  • WpVote
    Votes 2,089
  • WpPart
    Parts 28
In "Hayaa in His Eyes," Sheikh Yusuf stands as a pillar of wealth and wisdom, a prince respected for his teachings and business acumen. His life takes an unexpected turn when he falls for Manar, a spirited woman who embodies everything he's not supposed to desire. Their worlds clash, leading to a marriage that feels more like a transaction than a union. Manar is far from enamored with her new husband. She resists his charms and the expectations that come with being married to a man of his stature. Yet, Yusuf is determined. He pours his heart into winning her affection, navigating the delicate balance of faith and love. As he opens up to her about his beliefs, he hopes to bridge the gap between them. Will Manar find a way to see beyond her initial disdain? Can love blossom in the unlikeliest of circumstances? This tale explores the complexities of love, faith, and the transformative power of understanding.