Never click suspicious links
Reminder: Wattpad will never ask for passwords, payment information, or other sensitive account security details.
Sadiya817904's Reading List
21 stories
Ablah  by Reeyarh_
Reeyarh_
  • WpView
    Reads 855
  • WpVote
    Votes 19
  • WpPart
    Parts 11
Labarin mai cike da tausayi,soyayya,nishadi, rashi hmm loving her tun tana karama sau daya ya taba ganin ta, rayuwa da matar shi cikin farin ciki da nishadi, amma ya kuke ganin rasa wanda kake kauna ya mutu, duniya babu dadi, kadaici yayi yawa, 💔💔❤️❤️🥺🥺🥺🥺
Crowned Hearts by inaya_writess
inaya_writess
  • WpView
    Reads 72,883
  • WpVote
    Votes 5,142
  • WpPart
    Parts 71
In a world where family names hold power and choices aren't always yours to make, two strangers are bound by a marriage neither of them wanted. Secrets, expectations, and destiny collide as their worlds slowly intertwine. Not every crown shines. Not every heart listens. Zayn Abdulaziz Omar Heir to a powerful branch of the Dubai royal family,raised between privilege, pressure, and the silent expectations that come with a name that carries weight. Cold-eyed, disciplined, and impossible to read, Zayn has mastered the art of control. He doesn't believe in fate. He doesn't believe in love. And he definitely doesn't believe in an arranged marriage. Laylah Ibrahim Al-Hakeem Daughter of Kano's deeply respected royal lineage, quiet but sharper than she seems. Raised in tradition and taught to move with grace in a world that watches everything she does. Soft, observant, and stubborn when pushed, Laylah has never imagined her life becoming a negotiation between families. She never asked for this marriage,yet she's the one who must carry most of its weight. Two kingdoms. Two families. Two people who never chose each other... but whose lives are about to collide in ways none of them expected.
Hamrah💞💞 by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 57,460
  • WpVote
    Votes 4,804
  • WpPart
    Parts 45
Read and find out🌺🌺🌺
RUWAN SAMA........ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 31,089
  • WpVote
    Votes 2,553
  • WpPart
    Parts 41
Hmmm A very heart touching story.... just add it to your library and thanks me latter🥰🥰
Velvet Hearts  by Hijram_00
Hijram_00
  • WpView
    Reads 75,884
  • WpVote
    Votes 5,867
  • WpPart
    Parts 47
In a world where love doesn't come softly and healing isn't always gentle, Velvet Hearts follows the emotional journey of Hafsat,a young woman battling the silent storms of PCOS while trying to hold on to her identity, her strength, and her heart. When a quiet man like Abdallah walks into her life, walls begin to shake. But nothing is simple,not their connection, not her struggles. Between piercing words, misunderstood intentions, longing glances, and the battle to be enough, Hafsat must choose whether love is worth the vulnerability. A story of scars,some seen, most hidden. A tale of love that tests patience, friendship that heals, and pain that refines. Velvet Hearts is not just romance. It's the raw, real, and rare kind of love... stitched with velvet, but edged with thorns.
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 288,262
  • WpVote
    Votes 20,540
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
IGIYAR RAYUWA 🎗🎗 by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 62,059
  • WpVote
    Votes 4,573
  • WpPart
    Parts 53
Read and find out 🍁🍁🍁
NOOR IMAN by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 147,402
  • WpVote
    Votes 9,476
  • WpPart
    Parts 57
Read and find out🥀🥀
RUBUTU A KAN RUWA by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 5,278
  • WpVote
    Votes 56
  • WpPart
    Parts 15
Labari ne akan zazzafar soyayya me tsayawa a rai saide shin anya wannan soyayya zata kai labari kuwa saboda ganinta haram da ake a al'adance?? Ku biyo ni don jin yadda zata kaya.
SAWUN GIWA...!🐘 by Hafnancy01
Hafnancy01
  • WpView
    Reads 9,181
  • WpVote
    Votes 101
  • WpPart
    Parts 18
"Dallah gafara can malama, har ke kin isa ki mana abunda Allah bai mana shi ba? Akanki ne aka Fara irin hakan? Ko kuwa akanki ne za'a daina? Sai wani ciccika bak'in banza kike awurin kamar zaki iya tabuka abun kirki idan har mukayo gaba da gabanta, Ke kin sani sarai ba yabon kai ba ammh wallahi tsab zan tumurmusheki anan wurin kuma in zauna lfy lau agidan Mijina, Kuma ki saurareni dak'yau, halinki ne ya jaza miki wannan cin amanar, Ke kowacce mace tana mafarkin samun miji kamar naki ammh ke Allah ya baki salihin mutum mai tsoron Allah, Sai ke kuma kikai amfani da hakan kina muzguna masa? Bashi da iko da gidansa sai yadda kikai? Babu wata muryar da yake tsoro da shakka face naki? To wallahi ki sani da'ace ayau bani da aure ne to Kinji nace Allah mijinki zan aura, zan shawo kansa kuma dole ya saurareni don kowacce mace da salon nata kissar, balle ma idan yaga ina masa abunda ke baki masa shi, kin san Zuciya nason mai faranta mata, ke mahaukaci kankat kenan yana kaunar mai faranta masa balle mai hankali, Hajiya Sa'a kiyi kuka da kanki ba dani ba don iya allonki ne yaja miki Faruwar hakan." Kuka sosai Hajiya Sa'a ke rerawa don ta kasa Furta komai kuma, Hajiya Aisha ta gama kashe mata jiki, Kama baki Hajiya Aishar tayi tana Fadin"Ai baki ma soma kukan ba, nan gaba kadan zakiyi wanda yafi wannan, kuma ki saurareni dak'yau, ga 'yata nan amana, Ku Zauna lfy ke da ita don wallahi kika sake naji ance ko ciwon kai kin sakata Allah saina lahira ya fiki jindadi, don kwarai zan cire kunyar Surukuta da amintar dake tsakaninmu musa wando kafa daya dani dake, Sabida haka ki kiyaye sannan Kuma akyalesu su sha amarcinsu Cikin kwanciyar hankali, don wallahi Hajiya Sa'a tashin hankalinsu kema tashin hankalinki, Tun wuri ki iya takunki don karki ce ban fada miki ba, Suhaila ita kadai ce 'yar da Allah ya bani sabida haka zan iya yin komai akanta, Ki huta lfy."