Sadiya817904's Reading List
19 stories
Hamrah💞💞 by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 56,409
  • WpVote
    Votes 4,802
  • WpPart
    Parts 45
Read and find out🌺🌺🌺
RUWAN SAMA........ by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 30,215
  • WpVote
    Votes 2,551
  • WpPart
    Parts 41
Hmmm A very heart touching story.... just add it to your library and thanks me latter🥰🥰
Velvet Hearts  by Hijram_00
Hijram_00
  • WpView
    Reads 49,371
  • WpVote
    Votes 4,040
  • WpPart
    Parts 47
In a world where love doesn't come softly and healing isn't always gentle, Velvet Hearts follows the emotional journey of Hafsat,a young woman battling the silent storms of PCOS while trying to hold on to her identity, her strength, and her heart. When a quiet man like Abdallah walks into her life, walls begin to shake. But nothing is simple,not their connection, not her struggles. Between piercing words, misunderstood intentions, longing glances, and the battle to be enough, Hafsat must choose whether love is worth the vulnerability. A story of scars,some seen, most hidden. A tale of love that tests patience, friendship that heals, and pain that refines. Velvet Hearts is not just romance. It's the raw, real, and rare kind of love... stitched with velvet, but edged with thorns.
TAURA BIYU✅ by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 286,221
  • WpVote
    Votes 20,510
  • WpPart
    Parts 28
Love between a muslimah and christian✍
IGIYAR RAYUWA 🎗🎗 by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 60,150
  • WpVote
    Votes 4,526
  • WpPart
    Parts 53
Read and find out 🍁🍁🍁
NOOR IMAN by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 143,507
  • WpVote
    Votes 9,422
  • WpPart
    Parts 57
Read and find out🥀🥀
RUBUTU A KAN RUWA by Gureenjo6763
Gureenjo6763
  • WpView
    Reads 4,207
  • WpVote
    Votes 51
  • WpPart
    Parts 15
Labari ne akan zazzafar soyayya me tsayawa a rai saide shin anya wannan soyayya zata kai labari kuwa saboda ganinta haram da ake a al'adance?? Ku biyo ni don jin yadda zata kaya.
SAWUN GIWA...!🐘 by Hafnancy01
Hafnancy01
  • WpView
    Reads 8,448
  • WpVote
    Votes 99
  • WpPart
    Parts 18
"Dallah gafara can malama, har ke kin isa ki mana abunda Allah bai mana shi ba? Akanki ne aka Fara irin hakan? Ko kuwa akanki ne za'a daina? Sai wani ciccika bak'in banza kike awurin kamar zaki iya tabuka abun kirki idan har mukayo gaba da gabanta, Ke kin sani sarai ba yabon kai ba ammh wallahi tsab zan tumurmusheki anan wurin kuma in zauna lfy lau agidan Mijina, Kuma ki saurareni dak'yau, halinki ne ya jaza miki wannan cin amanar, Ke kowacce mace tana mafarkin samun miji kamar naki ammh ke Allah ya baki salihin mutum mai tsoron Allah, Sai ke kuma kikai amfani da hakan kina muzguna masa? Bashi da iko da gidansa sai yadda kikai? Babu wata muryar da yake tsoro da shakka face naki? To wallahi ki sani da'ace ayau bani da aure ne to Kinji nace Allah mijinki zan aura, zan shawo kansa kuma dole ya saurareni don kowacce mace da salon nata kissar, balle ma idan yaga ina masa abunda ke baki masa shi, kin san Zuciya nason mai faranta mata, ke mahaukaci kankat kenan yana kaunar mai faranta masa balle mai hankali, Hajiya Sa'a kiyi kuka da kanki ba dani ba don iya allonki ne yaja miki Faruwar hakan." Kuka sosai Hajiya Sa'a ke rerawa don ta kasa Furta komai kuma, Hajiya Aisha ta gama kashe mata jiki, Kama baki Hajiya Aishar tayi tana Fadin"Ai baki ma soma kukan ba, nan gaba kadan zakiyi wanda yafi wannan, kuma ki saurareni dak'yau, ga 'yata nan amana, Ku Zauna lfy ke da ita don wallahi kika sake naji ance ko ciwon kai kin sakata Allah saina lahira ya fiki jindadi, don kwarai zan cire kunyar Surukuta da amintar dake tsakaninmu musa wando kafa daya dani dake, Sabida haka ki kiyaye sannan Kuma akyalesu su sha amarcinsu Cikin kwanciyar hankali, don wallahi Hajiya Sa'a tashin hankalinsu kema tashin hankalinki, Tun wuri ki iya takunki don karki ce ban fada miki ba, Suhaila ita kadai ce 'yar da Allah ya bani sabida haka zan iya yin komai akanta, Ki huta lfy."
DR. HISHAAM   (Completed✍️) by safiyyaa_z
safiyyaa_z
  • WpView
    Reads 61,830
  • WpVote
    Votes 2,646
  • WpPart
    Parts 15
Strange Love story
Default Title - ABDUL JALAL (2020)  by Ayshercool7724
Ayshercool7724
  • WpView
    Reads 107,714
  • WpVote
    Votes 3,297
  • WpPart
    Parts 117
Labarin wani matashi daya riga ya gurbata rayuwarsa da shaye2 da raina iyayensa, tareda wata matashiyar yarinya 'yar baiwa wadda bata magana biyu, kowa ya shiga gonarta setayi maganinsa wadda ta dage tsayin daka wajen ganin ta sauya akalar Rayuwar ABDUL JALAL zuwa hanya madaidaiciya. Labari me cike da ban tausayi hatsaniya kauna, cin amana daukar fansa, tareda sadaukarwa kubiyoni domin jin yadda zata kaya