Fantasy books
155 stories
Gidan Bature by Ummusubaya
Ummusubaya
  • WpView
    Reads 69,758
  • WpVote
    Votes 3,361
  • WpPart
    Parts 10
Romantic Love story&Family Saga
MASIFAFFAN NAMIJI..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 65,994
  • WpVote
    Votes 4,586
  • WpPart
    Parts 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
KASAR WAJE by ManuFagge
ManuFagge
  • WpView
    Reads 86,218
  • WpVote
    Votes 3,450
  • WpPart
    Parts 60
Littafin marubuciya MARYAM ABUBAKAR DATTI marubuciyar HIBBA. ayi karatu lafiya.
Love At First Sight by WinterBearz
WinterBearz
  • WpView
    Reads 53,236
  • WpVote
    Votes 4,551
  • WpPart
    Parts 43
Just one look-and I knew he'd be the one to break all my walls. I was 26, never dated, always hesitant. My brothers kept me sheltered, and I let them. Then Abdulrazaq came along. Without saying a word, he awakened feelings I didn't know I had. He made me feel seen. Desired. Like a woman. I thought I was the luckiest girl alive-married to my first love, the man of my dreams. Sweet, patient, romantic... everything I'd read about in novels. But not all that glitters is gold. Marriage wasn't what she imagined. For Iqram, love became pain-physical, emotional, and psychological. Still, she loved him-too much, maybe. This is Iqram's story. A love that started like a dream... and turned into something far more cruel. -WinterBearz
KAICO NAH by SAKHNA03
SAKHNA03
  • WpView
    Reads 20,560
  • WpVote
    Votes 1,340
  • WpPart
    Parts 56
Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa duniya tayimin zafi..........?😓😓😓 Ina ganin na fita a wannan chakwakiyar ashe wata na kuma tsunduma kaina,wacce na mayar tamkar mujiya a cikin kawaye ita ce tayimin zarrar da bazan iya kama ko da tafin kafarta ba............. Taya zan iya zaman gidan auren da koda akwai bora a gidan to tafinin daraja da matsayi....... Wai tukunna ma mai ya rufemin ido nabi rudin zamanine haka,meyasa na kasa gane shi lokaci dama ce wacce bazata taba maiamaituwa ba a rayuwa......... Kaico nah..,.....😥😥😥😥!!!h Hakika ina cikin tsaka mai wuyah ni sumayyah.......
RUHI BIYI (a gangar jiki daya) by Abdul10k
Abdul10k
  • WpView
    Reads 2,627
  • WpVote
    Votes 170
  • WpPart
    Parts 24
Hakan ya furta cikin kasar zuci,amma ko cikin karfi irin ta tsatsuba Nainah ta saurari komi....... Gajeriyar murmushi tayi,daga karshe ta hade fuska......nanfa ta soma tunano abinda ya faru a wancen lokacin.....da kuma abinda yayi sanadin sumewar Harun. A yayin da Harun ke Yunkurin taba kafadar wannan halittar data diro masa a gaba..... sai bakaken aljanun nan suka sake bayyana inda suka aika sakon tsafi....wacce tayi sama da Harun din ta kuma bugasa da kasa..... Cikin kankanin lokaci ya sume....Nainah da ganin haka ta hade rai hade da cewa.... "Kai kananun masharranta mai kuke takama dashi da har zaku sumar da wanda nake karewa...."?? *Karku shige rudani _readers_ dan wannan wanda ta diro gaban harun ba kowa bace illa Nainah....* Dajiyo batun nata ko daya daga cikin bakaken aljanun ya koma bayan babban nasu yace dashi...... "Yaya Gafur.....ninasan hatsarin wannan Yarinyan.... Itace fa wannan gimbiya danake baka labarin wato Nainah.........ita tayi sanadiyar mutuwar Gwarzon mayakan Bakaken aljanun na saman tsauni...." Dajiyo hakan ko Gafur ya fashe da muguwar dariya hade kuma da kyakyatawa....cikin murya uku uku Sannan yace da dan uwan nasa........ "ba gimbiya take ba...ko itace sarauniyar aljanun duniya,tunda dai ta shigo gonata saina koya mata hankali" Haka kannen nasa sukayi ta kokarin tsayar dashi amma yaki sauraron su... Dukda ma kannen nasa akayima abin amma hakan ta matukar hassala shi... Nainah ko....motsawa batayi ba,ta wani bushe kim guri guda... Nanfa gafur ya umurci kannen nasa da su basa guri.... Sannan yaja layi ya soma aika sakon tsafi iri iri...
WAZEER! by REAL-SMASHER
REAL-SMASHER
  • WpView
    Reads 5,392
  • WpVote
    Votes 361
  • WpPart
    Parts 32
...Me zai sa mahaifi ya aure budurwar ɗansa? Son zuciya? Son kai? Kou kuma budurwar zuciya? #Follow this fairy tale of love,jealousy and ultimate betrayal that leads someone to the lost end..
GIMBIYA HAKIMA by JameelarhSadiq
JameelarhSadiq
  • WpView
    Reads 44,317
  • WpVote
    Votes 2,920
  • WpPart
    Parts 53
Labarine wanda ya kunshi sarauta da kuma makirci ga uwa uba soyayyar da ake tafkawa a ciki dan tasu soyayyar daban dake da ta sauran kudai ku biyoni
SHU'UMAR MASARAUTAR 1 by AmeeraAdam60
AmeeraAdam60
  • WpView
    Reads 11,431
  • WpVote
    Votes 144
  • WpPart
    Parts 13
"Na sadaukar maka da kishiyata a wannan daren, shi ne tukwicin da zan iya yi maka." Ba ta jira cewarsa ba ta ɗora rigar a jikinta. Bamaguje ya gyaɗa mata sannan ya furta. "Za ku iya tafiya." Umaima ta yi masa jinjina da hannu sannan ta sake ɗiban ruwan da ta wanke fuska da shi ta nufi wurin da Maimuna ke zaune hannunta ɗauke da kunamar da Bamaguje ya damƙa mata. Abin da suka aiwata a farkon zuwansu yanzun ma haka ne ya faru, sai da suka koma daidai wurin da suka buɗe ido suka gan su tun farkon zuwansu sannan, Fulani Umaima ta ɗaga ƙahon ta runtse ido ta busa haɗe da kiran sunan Bamaguje. Ƙamshin ɗakin Fulani ne ya ankarar da Maimuna dawowarsu gida, cike da girmamawa ta zube ƙasa ta furta. "Allah huta gajiya uwar gijiyata."
SON RAI KO ZABIN IYAYE?!(COMPLETED✅) by missxoxo00
missxoxo00
  • WpView
    Reads 92,503
  • WpVote
    Votes 3,463
  • WpPart
    Parts 20
Who doesn't love a short love story? 💕 Labarin ruguntsumin masarauta mai dauke da soyayya! Ya zata kaya ne ga Yareemah Aliyu wanda ya dauki son ransa zai aura iyayen sa suka tilasta masa auren yar uwar sa Meenah! Bayan ga basma SON RAN SA? Meenah kuma ZABIN IYAYEN SA CE! Ya zaman nasu zai kasance? Shin nagaya muku MEENAH yarinya ce karama? Being deeply loved by someone gives you strength, while loving someone deeply gives you courage.MEENAH da YAREEMAH ALIYU