UmmusulaimHarunIsmai's Reading List
11 stories
AUREN KWANGILA!  by Sumayyahtakori1988
Sumayyahtakori1988
  • WpView
    Reads 8,371
  • WpVote
    Votes 362
  • WpPart
    Parts 1
Komai ya damalmale masa yadda bazai iya gyarawa ba......The Contract has been exposed to Mammah........ What do you think will happen 😂😂😂😂😂. AUREN KWANGILA 3&4 AVAILABLE 💙💚💛💜
THE TABOO NIGHT!COMPLETE✅ by jiiddaahh
jiiddaahh
  • WpView
    Reads 2,290
  • WpVote
    Votes 64
  • WpPart
    Parts 14
SHAHZAIB IQBAL ASHFOUR AND HUDYAN SOHAIL BAZ in the short and romantic journey of THE TABO0 NIGHT why wont this loving husband of Hudyan get intimate with her?and what really happened in the night of TABOO?even after being a woman,a billionaire who rules her fathers business,grown as the one and only and a spoiled brat too,having all.what she wants that money can buy,the love and affection she could get from every Nook and corner, life seems to be perfect until a secret kept and held,friends influences by the way and soon she didn't think about the responsibility or possibility as life goes on she tend to forget with time and decided to have fun on the way up to the future,everything was perfect until when she got married and haven't become a complete woman,now she's craving for that,craving to become a mother,craving for sex from her husband husband who in every way stops by along the way not to get his hard member into her inner V and refuse to divorce her also....well will this keep on?and for how long? THE TABOO NIGHT COMING SOON.....
ZUCIYA....kowa da irin tasa by AyusherMuhd
AyusherMuhd
  • WpView
    Reads 654,351
  • WpVote
    Votes 34,875
  • WpPart
    Parts 89
A romantic fiction between a man who live in a wealthy family and a girl who live in a poor village, she is really innocent but as live go on she change a lot by trying to protect her love.
INAYAH(Riba Biyu) by Mamuhgee
Mamuhgee
  • WpView
    Reads 7,081
  • WpVote
    Votes 368
  • WpPart
    Parts 7
love/familysaga/inside life
RAMADAN KITCHEN 🥂🍧 by Momislam2021
Momislam2021
  • WpView
    Reads 133
  • WpVote
    Votes 10
  • WpPart
    Parts 4
Filin girke-girke
MASIFAFFAN NAMIJI..! by JamilaUmar315
JamilaUmar315
  • WpView
    Reads 65,639
  • WpVote
    Votes 4,586
  • WpPart
    Parts 41
A mu"amalansa da kowa Sai son Barka....Kowa kuma zai iya Fadin kyakyawan Hallayarsa..Ammh ga Matarsa Hafsah bazata iya Dora komai ba...Banda Tarin Masifarsa da kuma komai tayi batayi Daidai ba...!!!
IMRAN by real__ahmerd
real__ahmerd
  • WpView
    Reads 5,078
  • WpVote
    Votes 242
  • WpPart
    Parts 11
This story is a life hearted story about passion and compassion.... It is a story that talks about Governance, Love, Hatred, Betrayal, Romance, Life in the brick of Adulthood and lots more. It is a story of Young Man who goes in to maximum difficulties of life that at his age never thought he can bear.... But he had the belive that With hardship comes ease..... Find out in the heart touching story how he survived and have change of life distinctively despite the hatred and difficulties he undergoes.... -Real__ahmerd
UMM ADIYYA (Read Full Book On okada) by ummyasmeen
ummyasmeen
  • WpView
    Reads 109,634
  • WpVote
    Votes 2,946
  • WpPart
    Parts 7
#6 in Romance 14/04/2017 Tunda take bata taba ganin mugun mutum marar kunya irin Zaid Abdurrahman ba. Ta so ta juya amma ganin su Maami yasa ta fasa ta shigo falon ta gaishe su sama-sama don tare suke da yayanta Saadiq. Har ma yana tambayarta "Ummu A. da fatan dai wadannan basu baki wahala a wurin aikin?" Murmushi tayi har sai da kumatunta ya loba sannan tace "Mutanen da suka bini har da roko saboda na musu aiki ba sau daya ba ba sau biyu ba, ai kaga bazasuyi garajen bani wahala ba, don haka ina aikina cikin kwanciyar hankali with full amenities. Ko ba haka ba?" Ta fada cikin dai murmushinta hade da harde hannayenta saman kirjinta. Idanunsa ya zuba mata tamkar mai karantar duk wani motsi da ruhinta yakeyi, "Saadiq, dole mu kula da Adiyya, saboda ko ba komai ta san yanda take amfani da kwakwalwarta, she's very smart." Ya kare maganarsa cikin murmushi. Tsumewa tayi hade da aika masa kallon banza, "Dole kace kuna kula da Adiyya, banda dan karan wuyar da kuke bani me kuke yi? kullum nayi aiki sai an kwakulo kuskure a ciki, ko me ya kaishi daukana aikin ma tun farko oho." Barin falon tayi zuwa kicin inda tayi zamanta a can taci abincinta. Bata sake bi ta kan falon ba bare ta san lokacin tafiyarsa. Tana kwance kan gado sai aikin sake-sake takeyi abu daya ke yawo a kwakwalwarta, kuma hanya dayace da zata bi don magance wannan damuwar- itace ta bar aiki a AZ IT consultants. A karo na uku! Ko su kadai suke daukan ma'aikatan da suka karanta fagenta ta yafe wannan aikin da irin ukubar da take shiga kullum wayewar gari, "To ma wai aikin dole ne?" Ummu Adiyya ta tambayi kanta, ba tare da sanin dalili ba ta samu kanta tana tsiyayar hawaye. "Duk harda laifin Abba ma yaya za ayi bayan na fada masa komai kuma yace na ci gaba da aiki dasu?" ******
FAIROOZ LITTAFI NA FARKO  by ashnurpyaar
ashnurpyaar
  • WpView
    Reads 14,375
  • WpVote
    Votes 1,201
  • WpPart
    Parts 25
Tana tab'awa kuwa sai taji ta zuuuuuuuuuuu....Gaba ɗayanta hasken yazu k'ota zuwa cikin littafin, ma 'ana ta shige cikin littafin datake kallon hotuna cikinsa. Ga mamakin maryam sai ta ganta ta ɓullo cikin wata sabuwar duniya daban, da irin wacce muke ciki, domin dai inda ta tsinci kanta da ta duba sararin samaniyan-sa saita gansa kore da blue(shuɗi) sharrrr...." wannan wace irin duniya ce kuma" ? Maryam ta duba inda take gaba da baya! Gabas da yamma bataga kowa ba, daga can gefe guda kuma ta hango littafin da take kallo yana nan kamar yanda yake bai canza daga pagin data buɗe ba. "Ikon Allah! taya akayi nazo nan kuma?" lokaci ɗaya tsoro ya ziyarci zuciyarta, Nan take tafara karanto addu'oi a bakinta, bakin nata har rawa yakeyi saboda tsoro da firgico..... Tafiya tafara zuwa inda littafin yake, ta kai hannu domin ta d'auka, sai littafin ya matsa daga inda yake, tasake kai hannu karo na biyu nan ma littafin yasake matsawa, batareda kuma taga wanda yake taɓa littafin ba, zuwa yanzu Maryam taji tsoro yayi k'aura daga zuciyarta, dan haka sai ta cigaba dabin littafin, babban burinta shine: tasamu damar rik'e littafin ko da ta hakan Allah zai sa taga hanyar da zata maida ita duniyar data baro. Ash'nur pyar mera dil.
MATAR K'ABILA (Completed) by suwaibamuhammad36
suwaibamuhammad36
  • WpView
    Reads 432,650
  • WpVote
    Votes 30,393
  • WpPart
    Parts 58
Anwar Bankudi, the Handsome Young Millionaire ke zagaye da matan Aure uku, kowacce da salon halinta da matakin matsayinta a zuciyarsa. Shin wacece Tauraruwarsa? Rayuwar gidan Bahaushe mai cike da sark'akiya had'e da zallan zaman aurenmu a yau.