Hausa books
47 stories
RIBAR UWA (Hausa novel) by BestHausaNovels_
RIBAR UWA (Hausa novel)
BestHausaNovels_
  • Reads 4,176
  • Votes 201
  • Parts 15
Labarin Innayi da 'ya'yanta.
SHI NAKE SO by zahraaliabdullahi5
SHI NAKE SO
zahraaliabdullahi5
  • Reads 3,770
  • Votes 92
  • Parts 88
Labarine akan tsantsan soyayya sadaukarwa dakuma cin amana
AMINATU (COMPLETED) by munariii
AMINATU (COMPLETED)
munariii
  • Reads 34,834
  • Votes 4,465
  • Parts 25
A story in both english and native hausa language: Aminatu is a girl who loves money more than anything. She'll do anything in her power to marry a rich man. Luckily for her she got a job as a secretary to the most influential man in the city. But will she be able to accomplish her dream and her only life goal?? follow me and add the book to your reading list, i promise you won't regret it.
Wata Rayuwa by SAKHNA03
Wata Rayuwa
SAKHNA03
  • Reads 5,276
  • Votes 511
  • Parts 43
Labari kan karamar budurwa data samu kanta cikin kangin rayuwa,!!!! Faryah karki taba barina ke tawace har abada,hakika nayi dacen samunki, Toh amma yazaiyi daya bude ido yarasata a duniyarsa? Sannan ita yazatayi da WATA RAYUWAR data tsinci kanta? Wace irin haduwa zasuyi bayan dogon lokaci da rabuwarsu sannan tayaya? Gasu kuma a rayiwa mabanbanta!!!!! Labari ne daya kunshi al'amara🌌🌌 hasashe🤔🤔,tausayi ☹️☹️ban haushi 😠😠harma da karfin mulki🤴👸,dama sauransu 😊😊. Duk zaku samu a cikin wannan littafin na 💎💎WATA RAYUWA💎💎.Tare da ni ♥️❤️Sadi sakhna ♥️❤️(the legendary novelist)🌄🌄🖌️🖌️💃💃💃💃 Sai kun zoooooo 💃💃💃💃😊😊😊😊🖌️🖌️🖌️📝📝.
KAICO NAH by SAKHNA03
KAICO NAH
SAKHNA03
  • Reads 17,633
  • Votes 1,232
  • Parts 56
Shin abinda nayi zan samu sassaucin allah kuwa bare na iyayena,wanda sun yi alkwarin duk wanda yayi mua'amala dani bashi basu. Taya zan tunkaresu bare na fada musu cewa duniya tayimin zafi..........?😓😓😓 Ina ganin na fita a wannan chakwakiyar ashe wata na kuma tsunduma kaina,wacce na mayar tamkar mujiya a cikin kawaye ita ce tayimin zarrar da bazan iya kama ko da tafin kafarta ba............. Taya zan iya zaman gidan auren da koda akwai bora a gidan to tafinin daraja da matsayi....... Wai tukunna ma mai ya rufemin ido nabi rudin zamanine haka,meyasa na kasa gane shi lokaci dama ce wacce bazata taba maiamaituwa ba a rayuwa......... Kaico nah..,.....😥😥😥😥!!!h Hakika ina cikin tsaka mai wuyah ni sumayyah.......
JODAH by SAKHNA03
JODAH
SAKHNA03
  • Reads 398
  • Votes 27
  • Parts 5
Shuɗaɗɗen labarin sarauta da ya wanzu a zamanin baya. A shekarar 728AH-1350CE
MUMINAH DA AZZALUMAH by SAKHNA03
MUMINAH DA AZZALUMAH
SAKHNA03
  • Reads 234
  • Votes 11
  • Parts 19
.........."na riga da nagano cewar koda na kashe macijin bazai daina sarana ba tunda ban cire masa kai ba,sannan ba'a maganin ɗan iska sai kaima ka zama ɗan iskan. Na sakewa linzamina akala na bashi dama ya jani duk inda yaga dama,in an samu dama a dama kawai. Duk wanda hanya ta faɗo dashi ya ɗanɗana to karya tuhumeni akai" ........Nasan Asalina kuma nasan ni wacece,saidai a halinda nakeciki bazan iya komawa garesu ba,saboda banaso sakamakon hakan yazama wani ya cutu,dan haka na zabi na kasance mantacciya abin mantawa a garesu inda har hakan zaisa su zama cikin ƙoshin lafiya. inason iyalaina wataƙila hakan dazanyi shine zai zama mafita a gareni dakuma su baki ɗaya.
MABARACIYAH by SAKHNA03
MABARACIYAH
SAKHNA03
  • Reads 3,773
  • Votes 50
  • Parts 14
Duniyah juyi juyi abubuwa da dama sukan faru amma haka zasu zasu wuce kaman ba'ayi ba. Idan anyi maka abu sai a ce kayi haƙuri watarana zai wuce meyasa?. Ban yadda da wannan maganarba,madadin na barshi ya wuce saidai na ajiye domin neman fansa. wannan dalilinne wasu a garesu nake azzaluma,wasu kuma mai ɗaukar fansa,ga wasu kuwa saleeha ce ni,wasu kuma suna ganina a makashiyah. saidai sunan dayafi yawa akan harshen mutane kuma yazamo na gaske shine MABARACIYAH. mace ɗaya a tsangaya ta almajirai..........
SHU'UMAR MASARAUTAR 1 by AmeeraAdam60
SHU'UMAR MASARAUTAR 1
AmeeraAdam60
  • Reads 10,211
  • Votes 129
  • Parts 13
"Na sadaukar maka da kishiyata a wannan daren, shi ne tukwicin da zan iya yi maka." Ba ta jira cewarsa ba ta ɗora rigar a jikinta. Bamaguje ya gyaɗa mata sannan ya furta. "Za ku iya tafiya." Umaima ta yi masa jinjina da hannu sannan ta sake ɗiban ruwan da ta wanke fuska da shi ta nufi wurin da Maimuna ke zaune hannunta ɗauke da kunamar da Bamaguje ya damƙa mata. Abin da suka aiwata a farkon zuwansu yanzun ma haka ne ya faru, sai da suka koma daidai wurin da suka buɗe ido suka gan su tun farkon zuwansu sannan, Fulani Umaima ta ɗaga ƙahon ta runtse ido ta busa haɗe da kiran sunan Bamaguje. Ƙamshin ɗakin Fulani ne ya ankarar da Maimuna dawowarsu gida, cike da girmamawa ta zube ƙasa ta furta. "Allah huta gajiya uwar gijiyata."
DAUƊAR GORA...!! by BilynAbdull
DAUƊAR GORA...!!
BilynAbdull
  • Reads 7,951
  • Votes 335
  • Parts 6
Labari mai cike da bahaguwar cakwakiya, ɗimuwa, ruɗani tare da bam mamaki. tsantsar mulki da ƙarfin ikon masu mulki. tsaftatacciyar soyayya mai cike da nagarta da dattako.