Daheerahh's Reading List
62 stories
MAKAUNIYA CE  by Jiddasmapi
Jiddasmapi
  • WpView
    Reads 22,760
  • WpVote
    Votes 1,038
  • WpPart
    Parts 43
Ta mak'ance ta dalilinshi Amma baisan dahakan ba, ya wulak'anta ta, anci mutuncinta a gidansu..
❣️QALBINA ❣️ (KECE ZAKI FIDDA NI)  by Aysha_sona
Aysha_sona
  • WpView
    Reads 217,184
  • WpVote
    Votes 9,458
  • WpPart
    Parts 112
Hassan Sooraj Marafa yana da'ya daga cikin hamshakan masu kud'in Lagos. One of the seven billionaire elites dake ruling garin Lagos. Sune ake kira da Asiwaju's of Lagos. Babu wanda ya isa yaja dasu. "Kinfi karfin million d'ari Hibba, ki zauna kiyi nazari akai. Million d'ari, shekara biyar, and your brother is free. It's a contract." Waenan sune kalaman da kyakyawan billionaire Hassan Sooraj ya ra'da mun a kunne. Mutumin dake sa zuciyata hargitsi a duk sanda na daura idanuna akansa. Ina so na kalli cikin kwayar idanunsa nace masa a'a amma taya zan fara? kanina yaci masa bashin naira million da'ya da'ya har d'ari. Bashin dana san har duniya ta na'de bazamu ta'ba iya biya ba saboda mu talakawa ne gaba da baya, ina zamu samu waenan makudan kudi mu biyashi? Abunda yafi daure mun kai yafi bani takaici shine yanda zuciyata kulum take dalmiya cikin kogin sonsa, mutumin da bai daukeni a bakin komai ba sai abar wasarsa. Sunana Hibba Abdullahi, shekarata ashirin da biyu a duniya, ni yar Biu ce, Babur gaba da bayanta, banida kowa banida komai sai kanina, gatanmun shine Allah. Shi kadaine zai iya fiddani daga tarkon wanan kyakyawan attajirin, mai dara daran idanu masu mugun firgitar mun da zuciya. Wanan shine labarin mu.
RAYUWA DA GIƁI by BatulMamman17
BatulMamman17
  • WpView
    Reads 111,305
  • WpVote
    Votes 8,401
  • WpPart
    Parts 41
Rashi ba shi kaɗai yake samar da giɓi a rayuwa ba. Wani yana doron ƙasa amma dalilai kan sa wanzuwarsa ta kasa amfanar da makusantansa. Me zai faru da rayuwar ƴaƴan da su ka zaɓi zama da giɓi a gurbin da mai cike shi yake da rai da lafiya? RAYUWA DA GIƁI...
The newest ABDUL-KHAFID by Smart_Feenert
Smart_Feenert
  • WpView
    Reads 21,230
  • WpVote
    Votes 2,289
  • WpPart
    Parts 110
Zan shiga gidan na jiyo muryar Iro na cewa "A dai dinga jin tsoron Allah." Murmushi na yi na Juyowa na kalleshi cikin fuskar rashin mutumci, na ce "To da tsoron k'aton banza irinka zan ji?." na shige gida. Armiya'u ya kalle iro ya ce "Amma dan Allah Baabaa baka ji kunya ba?." Kallonshi ya yi sama da k'asa, ya ce "Kunyar me zan ji?, abin da muka saba ni da ku.!" Dukansu suka had'a baki suka ce "Muka dai koya a wajenka." Sule ya ce "Gaskiya Iro ka tsaya ka ma kanka karatun ta natsu, kai ko kunya ma baka ji yarinyar da bata wuce 18 to 19 years ba, ta raina haka? bayan d'an banzan dukan da ta maka a wancen lokacin? Ni fa gaskiya na fara saduda da wannan rayuwar fa, munafurcin nan dai tunda ba ibada ba ne wlhy ajiye shi zan yi gefe na kama dahir.!" Iro ya ce "Kai ne munafuki daman a wajen nan, ka ga idan ka ajiye shi ka taimaki kanka da 'yan k'annenka.!" A zafafe ya ce "Kai Iro idan ana maganar babban munafuki a wajen nan, kai ka ma isa ka saka bakinka?." Cikin fad'a Iro ya ce "A'a ba zan saka ba tunda ina tsoronka.!"
WANDA YA DAKA RAWAR WANI 2018 by Queen-Meemiluv
Queen-Meemiluv
  • WpView
    Reads 5,932
  • WpVote
    Votes 237
  • WpPart
    Parts 102
Duk a diririce take, ta kasa ganewa tsorone ko kuma fargaba, jikinta sai kyarma yake ga ƙafafuwanta da ke neman gaza ɗaukanta..... Labarin WDWR ne ciki de ban tausayi,ban haushi,ban dariya ban takaici, da sanyayyar soyayya. Ku shiga ciki ku sha labari.
Life of Fatima(Ongoing) by safiyyerhhh
safiyyerhhh
  • WpView
    Reads 33,515
  • WpVote
    Votes 4,887
  • WpPart
    Parts 75
¡! Fatima Bashir is a Beautiful Independent lady. Hausa by tribe. She is from Kano state. She works at FBM company as the CEO. She is pretty, humble,nice,calm but she can be rude at times. She takes her religion serious,she doesn't take nonsense from people. Punctual to work. Muhammad Abdullah is a handsome billionaire. Hausa by tribe from Kano state too. He is rude,arrogant and has pride.He is a Muslim by name. He drinks and parties. What will happen when they were arranged in a marriage?Will they be able to make their marriage their Journey P.S This is my first book so bare with me I might not get it from the beginning but eventually it will be interesting.
NANNY(Mai Reno.) by Janafnancy13
Janafnancy13
  • WpView
    Reads 61,376
  • WpVote
    Votes 4,992
  • WpPart
    Parts 24
MARAINIYACE BATA DA UBA..SAI UWA..SUN TASO CIKIN WAHALAR RAYUWA...KWATSAM TA TSINCI KANTA AGIDAN WANDA TAKE KALONSHI AMATSAYIN UBA A MTSAYIN NANNY..YAZAMA GATANTA GABADA DA BAYA..RANA TSAKA YA ZAME MATA BAKIN KADDARARTA.
HASKEN RANA✔️ by mssmeemah
mssmeemah
  • WpView
    Reads 41,355
  • WpVote
    Votes 3,858
  • WpPart
    Parts 34
wacece ita? menene sunanta? inane garinsu? suwaye iyayenta? wace irin rayuwa ta gudanar a baya da ta tsinci kanta a wannan hali? ta farka a tsakiyar ciyayi, bata tuna komai na rayuwarta ko da sunanta, mutane suna mata kallo na daban wasu na zarginta, saidai bata da mafita sai amincewa zantukansu, bata da abinda zata kare kanta, neman amsoshin tambayointa takeyi yayin da abu d'aya ke dakatar da ita, su waye wad'annan mutane dake bibiyarta? me suke nema a wajenta? shin zata iya samun amsar tambayoyinta a wajensu? labari ne mai cike da sar'ka'kiya, abun tausayi, abin al'ajabi, da kuma soyayya.
ZABIN RAI by KhadeejaCandy
KhadeejaCandy
  • WpView
    Reads 125,685
  • WpVote
    Votes 16,228
  • WpPart
    Parts 50
Choice of Life, or Destiny? The link between the soul and the heart. True love, a heart breaking story.